Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya DSS, Yusuf Magaji Bichi ya shirya miƙawa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu takardarsa ta yin murabus a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya DSS, Yusuf Magaji Bichi ya shirya miƙawa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu takardarsa ta yin murabus a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta
Allah ya yi rasuwa wa kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali. Har yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsa, sai dai majiya mai tushe ta shaida wa manema cewa
Mambobin ƙungiyar ƴan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da ƴan Shi’a sunyi arangama da jami’an ƴan sanda a birnin tarayya Abuja. An yi arangamar ne a yankin
Mambobin ƙungiyar ƴan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da ƴan Shi’a sunyi arangama da jami’an ƴan sanda a birnin tarayya Abuja. An yi arangamar ne a yankin
Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Jami’an tsaron Najeriya ne suka
Shugaba Bola Tinubu ya jajanta wa al’ummar Masarautar Ningi da gwamnatin jihar Bauchi bisa rasuwar Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya. Allah ya yi wa sarkin mai daraja ta daya
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umar Fintiri ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na N70,000 kamar yadda gwamnatin tarayya ta amince. Ƴan makonnin da suka gabata ne shugaban ƙasa Bola Ahmad
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa sun cafke wata mata dauke da harsasai a cikin galan din mai a garin Keffi da ke karamar hukumar Keffi a jihar. Matar mai
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin mai riƙon muƙamin Babbar Mai Shari’a ta Najeriya. Bikin rantsuwar ya gudana ne ranar Juma’a a
Kotun ƙoli ta tabbatar da zaɓen da aka yiwa Usman Ododo a matsayin halastaccen gwamnan jihar Kogi. A hukuncin da ta zartar ranar Juma’a rukunin alƙalan kotun su biyar sun
Ambaliyar ta lalata babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri a tsakanin a garin Azare zuwa Jama’are a jihar Bauchi. Hakan na zuwa ne ƙasa da mako biyu bayan da ambaliyar ruwan
Ƴan bindiga sun kashe mutane 13 a lokacin da suke aiki a gonarsu dake Anguwan Mai-Giro a ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger. Harin da ya yi sanadiyar kisan manoman
Ƙaramin Ministan tsaron, Bello Matawalle, ya ba da umarnin binciko waɗanda suka kashe Alhaji Isa Bawa, Hakimin Gatawa a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta Jihar Sakkwato, tare da tabbatar cewa
Mazauna yankin Nepa dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato sun kama wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ya karbi kuɗin fansa naira miliyan
Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudin da ake kashewa wajen karbar fasfo din Najeriya. Kakakin Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), DCI Kenneth Udo, wanda ya
An shiga zaman zullumi a ƙauyen Galadimawa dake ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna bayan da ƴan bindiga suka farma ƙauyen tare da ɗauke matar dagacin garin da ƴaƴansa biyu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya karbi bakuncin iyalan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai a gidansa dake unguwar Asokoro a
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci rabon tallafin abinci da gwamnatin tarayya ta bayar ga iyalai sama da 10,000 a karamar hukumar Mafa. An gudanar da rabon kayayyakin
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya amince a fara biyan mafi ƙarancin albashi na naira N70,000 ga ma’aikatan jihar da kuma na ƙananan hukumomi. Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC reshen
Niyi Ijalaye, kwamishinan hukumar zaɓe ta INEC a jihar Ogun ya mutu a Abuja. Kwamishinan zaɓen ya yanke jiki ya faɗi ya mutu a ɗakin otal dinsa a Abuja bayan