Jam’iyar APC ta lashe dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi dana kansiloli a zaɓen ƙananan hukumomi da aka gudanar a jihar Kebbi a ranar Asabar. Aliyu Muhammad Mera Shugaban Hukumar Zabe
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi dana kansiloli a zaɓen ƙananan hukumomi da aka gudanar a jihar Kebbi a ranar Asabar. Aliyu Muhammad Mera Shugaban Hukumar Zabe
Wani faifayin bidiyo ya bayyana a yanar gizo wanda ke nuna yadda madugun ‘yan fashi, Bello Turji da ’yan tawagarsa suke murnar karbe makamai daga hannun sojojin Najeriya. Turji da
Aƙalla mutane 7 aka ayyana da sun ɓace a yayin da ambaliyar ruwa ta shanye gidaje da dama da gonaki a ƙananan hukumomin Magama da Mashegu dake jihar Niger. Jaridar
Gwamna Nasiru Idris na jihar Kebbi ya ce gwamnatinsa a shirye take ta biya ma’aikatan jihar Kebbi mafi ƙarancin albashi na ₦70,000. Gwamnangg ya bayyana haka a birnin Kebbi ranar
Wani gini da ya ruguje a unguwar Makwarari da ke jihar Kano ya lakume rayukan wata uwa ‘yar shekara 35 tare da raunata ‘ya’yanta guda biyu. Lamarin dai ya faru
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a ta sanar da cewa ta kama wasu manyan ‘yan bindiga guda uku tare da kwato manyan harsasai masu yawa a cikin garin
Sojojin Najeriya sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da yin garkuwa da Manjo Janar Richard Duru mai ritaya tare da kin karbar cin hancin Naira miliyan 5 duk
Ana zargin jami’an sojoji da harbe, Halliru Liman DPO ɗin ƴan sanda na Wasagu dake jihar Kebbi. Lamarin ya faru ne a ranar Laraba a wurin wani shingen binciken ababen
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya tashi daga filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja akan hanyarsa ta zuwa ƙasar China. Mai magana da yawun shugaban ƙasar, Ajuri Ngelale a
Majalisar dokokin jihar Filato ta rage wa’adin zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomi a jihar daga shekara uku zuwa biyu. Shugaban kwamitin yaɗa labarai na majalisar, Mr Matthew Kwarpo ya faɗawa manema
Gwamnatin ƙasar Amurka ta bayar da gudunmawar allurar rigakafin cutar ƙyandar biri wato Mpox a turance guda 10,000 domin taimakawa ƙoƙarin da Najeriya take shawo kan annobar cutar da ta
Wani ƙazamin rikici a tsakanin Fulani makiyaya da manoma a garin Beji dake ƙaramar Bosso ta jihar Niger ya jawo asarar rayukan mutane biyar ciki har da mutane uku ƴan
Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Jihar Kaduna (KADSEMA) ta ce gidajen da basu gaza 200 ne ba ambaliyar ruwa ta lalata a ƙananan hukumomin Zaria da Sabon Gari. Da yake
Gwamna Kabir Abba Yusuf na jihar Kano ya bayar da umarnin rufe asusun ajiyar banki na dukkan ma’aikatu da hukumomi (MDAs) na jihar nan take. An bayar da wannan umarni
Wani farmaki da ‘yan sanda suka kai a kan babbar hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna, ya kai ga kama wani da ake zargi da kayyakin sojan da ba a dinka
Mako guda bayan ya dawo daga tafiyar ziyarar da yakai ƙasar, Faransa, shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya fara shirye-shiryen tafiya zuwa ƙasar China. A cewar mai magana da yawun
Rahotanni daga Arewa maso Yammacin Najeriya na nuna cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane sama da 150 tare da sace shanu sama da 1,000 a kauyukan da ke
Aƙalla mutane shida aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai ƙaramar hukumar Agatu ta jihar Benue. Rahotanni sun bayyana cewa mutum guda aka kashe a garin Iwari a
Aƙalla mutane shida aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai ƙaramar hukumar Agatu ta jihar Benue. Rahotanni sun bayyana cewa mutum guda aka kashe a garin Iwari a
Ƴan fashin daji sun sako mutane 10 daga cikin 14 da suka yi garkuwa da su makonni uku da suka wuce daga ƙauyen Gefe a ƙaramar hukumar Kujuru ta jihar