Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Maiduguri domin jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Borno kan ambaliyar ruwa da ta faru a jihar. A ranar 10 ga watan Satumba ne
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Maiduguri domin jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Borno kan ambaliyar ruwa da ta faru a jihar. A ranar 10 ga watan Satumba ne
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin jihar Borno. A ranar Talata ne
Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a filin jirgin saman Murtala Muhammad dake
Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a filin jirgin saman Murtala Muhammad dake
Mazauna yankin Sokoto da kewaye na murnar kashe wani kasurgumin shugaban ‘yan bindiga, Kachallah Halilu Buzu, da sojojin Najeriya suka yi a farmakin da suka kai a jihar Zamfara. Mummunan
Jam’iyar PDP a jihar Kogi ta dakatar da Dino Melaye tsohon ɗantakarar gwamna a jihar kan zargin cin amanar jam’iya. Shugabannin jam’iyar PDP na mazaɓar Ayetoro Gbede 1 dake ƙaramar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kashe gawurtaccen ɗan bindiga Kachalla Halilu Sububu wanda aka fi sani da Kachalla Buzu. An kashe Kachalla ne a wata arangamar da aka
Rundunar sojin saman Najeriya ta hakala ‘yanbindiga sama da 28 a yankin ƙaramar hukumar Shiroro dake jihar Neja. Wata sanarwa da mataimakin daraktan yaɗa labarai na rundunar, Guruf Kaftin Kabiru
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya samu kyakkyawar tarba daga Sarki Charles na Birtaniya a fadar Buckingham a wata ziyara da yakai. Wannan ce ganawa ta farko da shugabannin biyu
Jami’an tsaro sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan bindiga suka kai a Bassa dake ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger. Ƴan bindigar da yawansu ya kai sama 100
Fasinjoji 8 aka tabbatar sun mutu wasu biyu kuma suka jikkata bayan da wata motar fasinja ƙirar ta daki wata babbar mota a kusa da gonar Yakwo dake dai-dai da
Mutanen da basu gaza 9 ne ba suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Kano zuwa Zaria a yayin da wasu uku suka jikkata.
‘Yan bindigar da suka yi garkuwa da wani dan takarar kansila mai suna Japheth Zarma Yakubu a unguwar Kurmin-Kare da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna, sun bukaci a
Ana fargabar tserewar fursunoni biyo bayan ambaliyar ruwan da ta mamaye gidan yari a birnin Maiduguri. Aƙalla fursunoni 200 ake kyautata zaton sun tsere daga gidan yarin. Kawo yanzu hukumomin
Biyo ɓallewar madatsar ruwa ta Alo dake Maiduguri da ake zargin ya cika ya tumbatsa tun mako guda ya wuce shi ne musabbabin ambaliyar ruwa da aka samu a birnin
Babban Hafsan Hafsoshin Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya sha alwashin ganin an cafke fitaccen madugun ‘yan ta’adda, Bello Turji, nan ba da jimawa ba. Janar Musa ya ba da
Tsohon shugaban ƙasa,Abdulsalami Abubakar ya kai ziyarar ta’aziya ga iyalan Yar’adua, gwamnatin Katsina dama al’ummar jihar bisa rasuwar, Hajiya Dada Musa Yar’adua mahaifiyar marigayi shugaban ƙasa, Umar Musa Yar’adua. Gwamnan
Ƙungiyar ƙwadago ta NLC ta bukaci a saki shugabanta Joe Ajaero ba tare da wani sharaɗi ba. Ƙungiyar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin
An sako mai Shari’a Haruna Mshelia alƙalin babban kotun jihar Borno wanda aka ɗauke a cikin watan Yuni. Daso Nahum mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar Borno ya
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da shirin da gwamnatin tarayya ke yi na kara haraji. A wata sanarwa da Atiku ya fitar ranar Lahadi ta shafinsa