‘Yan bindiga da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne sun harbe wani mai suna Danladi, ɗaya daga cikin ‘ya’yan Serikin Hausawa a Birnin Benin, babban birnin jihar Edo. Marigayi Danladi
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
‘Yan bindiga da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne sun harbe wani mai suna Danladi, ɗaya daga cikin ‘ya’yan Serikin Hausawa a Birnin Benin, babban birnin jihar Edo. Marigayi Danladi
Babban hafsan sojojin ƙasar Saudiyya ya kai ziyara Tehran babban birnin kasar Iran domin tattaunawa da takwaransa na ƙasar Iran da kuma wasu daga cikin jami’an gwamnatin ƙasar. Irin wannan
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana a ranar Litinin cewa zarge-zargen wulakanci ga Naira da ake yi wa Hajiya Fauziya Danjuma Goje, ‘yar Sanata Danjuma
Sabon ƙaramin ministan ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane, Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban kudirinsa shi ne yasa jam’iyar APC ta lashe zaɓe a jihar Kano a shekarar 2027. Ata
Jami’an hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun samu nasara kama wasu ƴan kasar China su biyu, Wang Jiang da Wang Richard inda ake zarginsu
Aƙalla mutane 15 aka tabbatar da mutuwarsu a wani hari da sabuwar ƙungiyar ƴan ta’adda ta Lakurawa ta kai ƙauyen Mera a ƙaramar hukumar Augie ta jihar Kebbi. A zantawar
Ɓangaren sojan sama na rundunar Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan ƙungiyar ISWAP sama da 70 a wani farmaki da suka kai musu a kudancin yankin tafkin Chadi. A cewar
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kwara ta sanar da cewa jami’anta sun gano kan wani direban babur din haya, Rafiu Akano, wanda aka kashe a kauyen Asunlere, Oke-Oyi, a Karamar Hukumar
Rahotannin sun bayyana cewa wasu mafarauta sun gano wasu gawarwaki biyu da ake zargin na ƴan fashin daji ne da suke tserewa farmakin da sojoji suke musu a dajin Kurmin-Kare
Rundunar Ƴan sandan jihar Filato ta ce ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da yin garkuwa da wani mutum mai suna, Nijin John ranar Juma’ar da ta wuce
Rundunar ‘Yan sandan Birnin Tarayya ta kashe wasu ‘yan fashi guda biyu yayin musayar wuta tare da kama wasu hudu a yankin Jahi na babban birnin kasa. Haka kuma, an
Babban lauya maikare hakkin bil’adama, Femi Falana ya ayyana aniyarsa ta gabatar da buƙatar neman a biya diya ga yaran da aka kama aka tsare sakamako zanga-zangar #Endbadgovernance da suka
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya kai ziyarar jaje jihar Borno. Buhari ya kai ziyarar jajen ambaliyar ruwa da ta faɗawa birnin Maiduguri sakamakon fashewar madatsar ruwa ta Alou dake
Yaran da aka gurfanar a gaban kotun kan zanga-zangar Endbadgovernance sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa dake Abuja. A jiya ne shugaban ƙasa, Bola
Yaran da aka gurfanar a gaban kotun kan zanga-zangar Endbadgovernance sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa dake Abuja. A jiya ne shugaban ƙasa, Bola
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta sakin yaran nan da aka gurfanar a gaban kotu inda ake tuhumarsu da zargin cin amanar ƙasa. Ministan yaɗa labarai,
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin ta ce dakarun soja a makon da ya wuce sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce mutane biyu aka tabbatar da sun mutu bayan wani faɗa da aka yi tsakanin sojoji da ƴan sandan konsitabulari a kasuwar Agyaragu dake
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai rantsar da sababbin ministoci a ranar Litinin bayan da majalisar dattawa ta tabbatar da su. Mashawarci na musamman ga shugaban ƙasar kan kafafen yaɗa labarai,
Hukumar tsaro ta NSCDC da aka fi sani da Civil Defense ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani direban tankar mai ta NNPCL da aka samu da laifin karkatar