Rundunar Ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun ƙwace jabun kuɗaɗe da darajar su ta kai naira biliyan ₦129. A wata sanarwa ranar Talata, Muyiwa Adejobi mai magana da yawun
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar Ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun ƙwace jabun kuɗaɗe da darajar su ta kai naira biliyan ₦129. A wata sanarwa ranar Talata, Muyiwa Adejobi mai magana da yawun
Wata tawagar jami’an tsaro da ta ƙunshi sojoji da ƴan sanda da kuma ƴan bijilante sun ceto manoma 36 da ƴan fashin daji su ka yi garkuwa da su akan
Rahotanni daga jaridar The Times of India a ranar Asabar sun bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan yaki da laifukan intanet ta cafke wasu ‘yan Najeriya uku, Lezhu John, Gibril Mohammed,
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami’anta sun ceto wani yaro mai suna Hope Evans ɗan shekara 4 wanda aka bada rahoton bacewarsa a ranar 31 ga watan
Wata fashewar bam a ƙaramar hukumar Shiroro ta Jihar Neja ta yi sanadin mutuwar wani manomi mai suna Isyaku Gambo. Rahotanni sun bayyana cewa, marigayin ya taka kan bama-baman ne
Jami’an ƴan sandan kwantar da tarzoma dake aiki da Sikwadiran na 47 dake Zariya a jihar Kaduna sun samu nasarar kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da safarar bindigogi.
Wata kotun majistare da ke zaune a Akure, babban birnin jihar Ondo, ta ba da umarnin a tsare wani mutum mai suna Moses Udoh a gidan yari bisa zargin cin
Mambobin kwamitin sulhu da kuma wasu jiga-jigan jam’iyar APC daga jihar Adamawa sun gana da shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ranar Juma’a a hedkwatar jam’iyar dake Abuja.
Atsi Kefas ƴar uwar gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ta samu raunin harbin bindiga bayan da ɗan sandan da yake basu kariya ya harbe ta bisa kuskure a lokacin da
Jami’an tsaro sun tsare kofar shiga fadar Sarkin Bichi gabanin isar sabon hakimin masarautar da aka naɗa. Har ila yau jami’an ƴan sandan sun fatattaki dagatai da masu unguwanni daga
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ce ƴan ta’addan Lakurawa ne ke da alhakin kai harin bam da ya tashi akan titin Gusau-Dansadu a ƙaramar hukumar Maru ta jihar. Muhammad
Wani jirgin saman kamfanin Max Air ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Maiduguri jim kaɗan bayan tashin sa daga filin jirgin saman Muhammad Buhari dake birnin. A cewar
A kalla mutane 12 ne suka rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a titin Baimari–Geidam a jihar Yobe. Shugaban Sashen Hukumar Tsaro ta Tituna (FRSC) a jihar,
Ƴan bindiga sun kashe, Gideon Ebukwe wani baƙo da ya sauka a otal ɗin Ok Winners dake Igbosoro a garin Shagamu na jihar Ogun. An ce lamarin ya faru bayan
Wata kungiya mai suna Team New Nigeria ta liƙa fastocin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan abin da ya jawo wasu ke raɗe-raɗin hasashen
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Ita Amodu dake kan tsohon titin Yidi a birnin Ilorin na jihar Kwara ta ƙone kayayyaki da dukiya ta miliyoyin naira. Gobarar da
Majalisar dattawa ta amince da naɗin Laftana Janar Olufemi Oluyede a matsayin babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya. Amincewar ta biyo bayan nazarin rahoton kwamitin harkokin rundunar soji na majalisar,
Masu garkuwa da ƙananan yara huɗu ciki har da ƙanƙanin yaro a jihar Kaduna sun rage kudin fansar da su ke so a biya su daga naira miliyan 300 ya
Kungiyar ƙwadago ta NLC reshen birnin tarayya Abuja ta umarci ma’aikatan dake kananan hukumomin 6 da su fara yajin aiki tun daga ranar 1 ga watan Disamba. Knabanyi Adalo shugaban
Wata wuta mai muni ta yi kaca-kaca da kasuwa guda ɗaya tilo da ke Trademore Estate, Lugbe, Abuja, da sanyin safiyar Litinin, lamarin da ya bar mazauna unguwar cikin alhini.