Jami’an rundunar ƴan sandan jihar Abia sun gano gawar mutane uku ciki har da ɗan sanda guda ɗaya da aka kashe biyo bayan mummunan farmakin da aka kai a garin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Jami’an rundunar ƴan sandan jihar Abia sun gano gawar mutane uku ciki har da ɗan sanda guda ɗaya da aka kashe biyo bayan mummunan farmakin da aka kai a garin
Hukumar Kula da Albarkatun Mai ta Ƙasa (NMDPRA) ta ba da lasisi ga wasu kamfanoni uku don buɗe sabbin matatun mai a jihohin Abia, Delta, da Edo. A wata sanarwa
Wasu manoma a jihar Kaduna sun bayyana damuwarsu kan yadda tsadar takin zamani ke barazana ga harkar noma a bana. Manoman sun ce hauhawar farashin takin na iya rage yawan
Jami’ai 12 na hukumar tsaro ta jihar Zamfara da kuma ƴan bijilante aka rawaito an kashe a wata arangama da suka yi da ƴan fashin daji a ƙauyen Adabka dake
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wata mata mai suna Fatima Muhammad mai shekaru 28 da ake zargi da shaƙe kishiyarta har sai da rai ya yi halinsa a
Mutane biyu aka tabbatar da sun mutu a yayin da wasu shida suka ji mummunan rauni bayan da wani ginin bene hawa uku ya ruguzo a unguwar Odoriwu dake jihar
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Ribas (RSIEC) ta bayyana ranar 9 ga Agusta, 2025, a matsayin ranar da za a gudanar da sabon zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi a
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta gabatar da ƙorafi kan cin zarafi da ta yi zargin Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi mata. Sanata Natasha ta
Fasinjoji aƙalla 16 aka bada rahoton sun ƙone ƙurmus a yayin da wasu uku suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a jihar Ogun a ranar Talata.
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun yi garkuwa da wasu ɗalibai huɗu a jihar Katsina. Ƴan bindigar sun farma rukunin gidaje na unguwar Paris dake bayan Jami’ar Tarayya
Ƴan fashin daji dake ɗauke da makamai sun kashe ƴan bijilante shida a jihar Kebbi. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro akan yankin tafkin Chadi ya
Wani babban shugaba a cikin ’yan ta’adda ya mika wuya ga dakarun sojojin Najeriya a karamar hukumar Jibia da ke jihar Katsina, inda ya sako mutane 10 da ya yi
‘Yan sanda a Jihar Yobe sun cafke mutum shida da ake zargi da hannu a kisan wasu jami’ansu guda biyu a kauyen Kolere da ke karamar hukumar Fune. Mataimakin Kwamishinan
Aƙalla mutane 12 ne aka tabbatar da sun ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota akan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo. Kwamandan hukumar kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa, FRSC
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin kudin shekarar 2025 bayan amincewar Majalisar Dokoki ta Kasa. Majalisar ta amince da kasafin Naira tiriliyan 54.99, wanda a baya
Hukumomi sun sanar da ganin jinjirin watan Ramadan a Saudiyya a ranar Juma’a, lamarin da ya tabbatar da cewa azumin watan Ramadan zai fara a ranar Asabar, 1 ga Maris,
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan da ya shafe kusan shekaru biyu a gidansa dake Daura. Wannan ne karon farko da Buhari ya
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan da ya shafe kusan shekaru biyu a gidansa dake Daura. Wannan ne karon farko da Buhari ya
Wasu ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ƴan sanda biyu a lokacin da aka ɗakile yin garkuwa da mutane wajen unguwar Rayfield dake ƙaramar
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗalibai mata na jami’ar Joseph Sarwuan Tarka dake Makurdi babban birnin jihar Benue. Ɗaliban da yawansu ya kai huɗu anyi garkuwa da su