Wata mata mai suna Amaye ta rasa rayuwarta a garin Kasuwan-Garba da ke Karamar Hukumar Mariga, Jihar Neja, bayan wasu matasa sun yi mata duka tare da kona ta, bisa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wata mata mai suna Amaye ta rasa rayuwarta a garin Kasuwan-Garba da ke Karamar Hukumar Mariga, Jihar Neja, bayan wasu matasa sun yi mata duka tare da kona ta, bisa
Hukumar Daukar Ma’aikatan ‘Yan Sanda ta Najeriya (PSC) ta bayyana cewa har yanzu ba ta fara aikin daukar sabbin jami’an ‘yan sanda na shekarar 2025 ba. Shugaban sashen yada labarai
Sojojin Operation Hadin Kai tare da goyon bayan kungiyar Civilian JTF da wasu jami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP guda 12 a jerin hare-haren da suka
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna ta tabbatar wa Gwamna Uba Sani cewa za ta ci gaba da yi masa addu’o’i tare da goyon baya domin tabbatar da
Sojojin Najeriya hudu sun samu raunuka a wani hatsarin mota da su ka yi a Tsaunin Mambila dake jihar Taraba. Hatsarin ya faru ne a ranar Alhamis ayayin da sojoji
Dorcas Omotosho wata dalibar makarantar kimiyya da fasaha ta jihar Kogi ta rasa ranta a lokacin da ta yi kokarin zubar da cikin da take da shi ɗan wata shida.
An naɗa, Alhaji Sanusi Mika’il Sami Gomo a matsayin sabon Sarkin Masarautar Zuru. Kwamishinan ƙananan hukumomi da masarautu na jihar Kebbi, Alhaji Abubakar Garba Dutsin-Mari ne ya sanar da nadin
Akalla wasu mata biyar aka ba da rahoton sun mutu bayan da kasa ta ruguzo kansu a wani haramtaccen wurin hakar ma’adanai dake karamar hukumar Paikoro ta jihar Niger. A
Hope Uzodinma, gwamnan jihar Imo ya amince a fara biyan ma’aikatan jihar naira 104,000 a matsayin mafi karancin albashi. Da yake magana a wurin wani taro da kungiyoyin kwadago dake
Mataimakin Gwamnan Jihar Taraba, Aminu Alkali, ya dawo Jalingo, babban birnin jihar, bayan dogon lokaci ba a ganshi ba. Rahotanni sun bayyana cewa Alkali ya sauka ne a filin jirgin
Fasinjoji da dama ne suka tsallake rijiya da baya bayan da jirgin kasa da suke ciki ya yi hatsari. Lamarin ya faru ne a kusa da garin Jere a lokacin
Sojojin Najeriya sun kubutar da fasinjoji 27 da ‘yan bindiga suka sace a kauyen Amoda, karamar hukumar Ohimini a jihar Benue. An samu nasarar ne bayan dakarun Operation Whirl Stroke
Dakarun Sojan Najeriya rundunar runduna ta 6 sun samu nasarar kama barayin danyen man fetur su 69 a yankin Neja Delta. Har ila dakarun sojan sun samu nasarar kwace lita
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta naɗa Iliya Damagum a matsayin sabon shugaban ƙasa na dindindin na jam’iyyar. Wannan naɗin ya biyo bayan taron kwamitin zartarwa na ƙasa (NEC) karo
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta kama wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da mutane ne a maboyarsa dake wani daji a ƙaramar hukumar Soma ta jihar. A wata
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a 2026 baya, ko
Majalisar dokokin jihar Benue ta dakatar da mambobinta su hudu kan zargin da ake musu na kitsa tsige shugaban majalisar, Aondona Dajoh. Gidan talabijin na Channels ya bada rahoton cewa
Muhammad Idris, ministan yada labarai da wayar da kan jama’a ya ce gwamnatin tarayya za ta tabbatar an kama tare da hukuncin a waɗanda suka kai hari kan masallata a
Babban Hafsan Tsaro na ƙasar, Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa ya kamata ‘yan Najeriya su nuna godiya bisa irin ci gaban da ake samu wajen yaƙi da matsalar tsaro
Yan uwa da kuma iyaye sun zubar da hawayen farin ciki da kuma alhini lokacin da aka sada su da yaransu da aka samu nasarar kwato su daga jihar Anambra