Photo credit: arewagist.com Cibiyar Bincike Kan Harsunan Nigeria da Fassara da Hikimomin Al’umma tabJami’ar Bayero, Kano ta yi nasarar fassarawa tare da wallafa litattafan kimiyya guda takwas zuwa harshen Hausa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Photo credit: arewagist.com Cibiyar Bincike Kan Harsunan Nigeria da Fassara da Hikimomin Al’umma tabJami’ar Bayero, Kano ta yi nasarar fassarawa tare da wallafa litattafan kimiyya guda takwas zuwa harshen Hausa
Shigowar shekarar 2019 tamkar an buga gangar siyasa ne ko ince an bude wani sabon shafin cigaba da k’addamarda manufofi da ‘yan siyasa keyi domin tunkarar zab’ukan shekarar 2019. Hakika
Yakin neman zaben shugaban kasa Muhammad Buhari ya samu gudunmawa bayan samun kyautar motoci 100 da kuma ginin ofishin kamfen da wani jigo a jam’iyar APC ta jihar Niger ya
Wannan ita ce Rahaf Mohammed, budurwa ‘yar shekara 18 kuma ‘yar asalin k’asar Saudiyya da yanzu ta samu mafaka a k’asar Canada bayan ta tsere wa ‘yan’uwanta lokacin da
Hakkin mallakar hoto: Getty images Dan wasan Argentina da Barcelona, Lionel Messi, shi ne wanda ya fi kowa zura kwallaye a gasar lik-lik ta nahiyar Turai a bana. Dan wasan,
Gwamnatin Najeriya ta bukaci Alkalin alkalan kasar mai sharia Walter Onnoghen ya tsayar da aikinsa kan zargin da yake da nasaba da kin bayyana kadarorin da ya mallaka. Wata sanarwa
Kungiyar malaman jami’a ta Najeriya, ASUU, ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da yajin aikin sai baba-ta-gani bayan ta kasa samun matsaya da gwamnati kan bukatun kungiyar. ASUU
Rundunar ƴansandan Najeriya ta ce tana da cikakken izinin kotu da ya bata damar kama Sanata Dino Melaye a gidansa dake Abuja. Idan za a iya tunawa jami’an ƴansandan sun
Sojojin Najeriya biyar aka kashe a Nijar An kashe sojoji akalla 10 a kan iyakar Nijar da Najeriya yayin wani farmaki na hadin guiwa kan ‘yan fashi tsakanin dakurun kasashen
Rundunar sojan Najeriya dai ta musanta cewa garin yana hannun ‘yan Boko Haram dinRahotanni daga jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya na cewa gwamnati da sojoji na yunkurin kwashe
Hukumar hana leken asiri ta Rasha FSB ta bayyana cewa ta kama wani Ba’amurke dan leken asiri a Moscow. Ta ce ta kama mutumin Paul Whelan ne a ranar 28
Gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari Abubakar ya ziyarci sojojin da suka jikkata a wani harin kwanton bauna da barayi suka kai musu a jihar. Yanzu haka sojojin na cigaba da
Hoton wasu mafarauta Mayakan kungiyar Boko Haram da suka kai hari kan garin Buni Gari dake jihar Yobe sun gamu da gamon su lokacin da suka gwabza fada da wasu
Rikici na cigaba da ƙamari a majalisar dokokin jihar Adamawa bayan da aka tsige mataimakin shugaban majalisar, shugaban masu rinjaye da kuma wasu shugabannin majalisar biyu. Rikicin ya fara ne
Marigayi Shagari ya kasance a tsare a tsawon mulkin soji na Buhari na watanni 20 Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce gwamnatinsa za ta kafa wata cibiya domin tunawa
Ma’aikatar harkokin cikin gida ta Masar ta ce mutanen na shirin kai wani jerin hare-hare ne akan wuraren yawon bude idanu da majami’ai da sansanonin sojojin kasar. Wannan ya biyo
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana godiya ga Allah cewa dangantakar da ke tsakaninsa da marigayi Alhaji Shehu Aliyu Shagari tsohon shugaban kasar mai cikakken iko na farko ta gyaru.
Wasu al’ummomi dake karakashin karamar hukumar Monguno ta jihar Borno sun fuskanci hare -hare daga mayakan kungiyar Boko Haram a daren jiya. Wani mazaunin yankin ya fadawa jaridar The Cable
An haifi Alhaji Shehu Shagari a kauyen Shagari a shekarar 1925, kuma shi ne da na shida ga mahaifinsa Aliyu, magajin kauyen Shagari, wanda manomi ne, dan kasuwa yana kuma
Jami’an ƴansanda dauke da makamai sun dira gidan Sanata Dino Melaye dake Maitama a Abuja inda suka nemi kama shi. Ƴansandan wadanda suka isa gidan a motoci biyar da misalin