Gwamnatin Jihar Jigawa ta tsinkayi jita-jita dake ta yawo akan an samu ɓullar cutar Korona Bairos a Jihar Jigawa, wanda hakan ke ta yawo musamman a Kafafen Sadarwa. Duk da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnatin Jihar Jigawa ta tsinkayi jita-jita dake ta yawo akan an samu ɓullar cutar Korona Bairos a Jihar Jigawa, wanda hakan ke ta yawo musamman a Kafafen Sadarwa. Duk da
Tawagar manyan Malamai a jihar Kano sun amince da dakatar da sallar juma’a a daukacin masallatan jihar, a yayin da dokar hana fita da gwamnati ta saka ke fara aiki
Gwamnatin Tarayya ta bayyana sanarwar rage farashin takin zamani samfurin NPK ga manoma, daga naira 5,500 zuwa naira 5,000 kamar yadda Premium Times ta ruwaito. Wannan sanarwa ta fito daga
Cikin kwanaki hudu har an samu mutum guda ya mutu da cutar Coronavirus a Kano, wannan kan iya nuna cewa tuni mutane suna dauke da wannan cuta a wannan jiha,
Hakkin mallakar hoto Getty images Image caption Dan wasan gaban Barcelona Antoine Griezmann Inter Milan na son karbo dan wasan Faransa Antoine Griezmann, mai shekara 29, domin ta bayar da
Hakkin mallakar hoto @BashirAhmaad Image caption Shugaba Buhari ya kuma yabawa jami’an tsaro bisa jajircewarsu wajen tabbatar da aiki da umarnin Shugaba Buhari ya ce zuwa yanzu sun gano kashi
Na’urarku na da matsalar sauraren sautiSaurari hira da Garba Shehu kan umarnin ci gaba da zama a gida saboda coronavirus Yayin ake ci gaba da samun karuwar masu dauke da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Ronaldo ya yi magana tare da Iker Casillas, Luis Figo, David Beckham da kuma Robert Carlos. Dan kwallon Brazil, Ronaldo Luis Nazario de
Bayan dakatar da nuna shirin Kwana Cas’in da hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta yi, alamu na nuna gidan talbijin na Arewa24 zai yi biris da matakin. A ranar
Hakkin mallakar hoto EPA Ofishin Firam Ministan Burtaniya, ya ce Boris Johnson ya bukaci Sakataren Harkokin Waje Dominic Raab ya taimaka masa “a bangarorin da suka dace”, yayin da Mista
—BBC Hausa Real Madrid ta jinkirta yunkurin da take yi na dauko dan wasan Faransa, Kylian Mbappe, mai shekara 21, daga Paris Saint-Germain sai shekarar 2021 saboda annobar coronavirus. (AS)
Hakkin mallakar hoto Getty Images Manchester United na kara samun kwarin gwiwar a yunkurin da take yi na sayo dan wasan gaban Ingila Jadon Sancho, mai shekara 20, daga Borussia
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa Wani mutum a kasar Rasha ya harbe mutum biyar saboda sun dame shi da surutu a kofar gidansa da dare. ‘Yan sanda sun
Hakkin mallakar hoto Nigerian Government Image caption Gwamnati ta ce za ta samar da kudin ne domin inganta bangaren lafiya a ci gaba da yaki da coronavirus Gwamnatin Najeriya na
Hakkin mallakar hoto Getty Images Mai horas da Bayern Munich, Hansi Flick ya amince ya tsawaita kwantiragin ci gaba da jan ragamar kungiyar zuwa karshen kakar 2023. Mai shekara 55,
Wani makusancin Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, Alhaji Bello Abdullahi Badejo ya ce shi da iyalinsa sun sha tsangwamna bayan an debi samfurin jikinsa don gwajin cutar covid-19. Badejo
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa Image caption Ana saran kusan mutum miliyan biyu za su yi Aikin Hajji bana A ranar Laraba 1 ga watan Afrilun 2020, Saudiyya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Real Madrid ba za ta sayar wa Manchester City dan wasanta dan kasar Faransa Raphael Varane, mai shekara 26 a bazara ba. (Star) Juventus ta
Kwamitin Shugaban Kasa na kula da yaki da cutar Coronavirus, Covid-19, sunce ce har yanzu basu karbi ko naira daga cikin tallafin da wasu kamfanoni suka bayar ba don yakar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Tasawirar arewacin Najeriya Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya ta soki tsarin da gwamnatin kasar ke bi wajen bai wa al’umma tallafi bayan rufe wasu