An sanar da sunayen malaman da za su jagorancin sallah a masallacin harami a lokacin azumin watan Ramada. Malam da su ne za su jagoranci salllolin Taraweeh da kuma Tahajjud
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
An sanar da sunayen malaman da za su jagorancin sallah a masallacin harami a lokacin azumin watan Ramada. Malam da su ne za su jagoranci salllolin Taraweeh da kuma Tahajjud
Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Jihar Kano ta kama wani matashi ɗan shekara 18 bisa zarginsa da kashe matar aure a Jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawun
Shugaban Nigeria Muhammadu Buhari ya yi wani taro na musamman da gwamnan jihar Imo Hope Uzodinma domin duba yadda za a warware matsalolin tsaro a jihar. Jihar Imo da ke
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya kaddamar da kamfanin sarrafa takin zamani mafi girma a duniya mallakar kamfanin Dangote. Kamanin, wanda ke unguwan Lekki a jihar Legas wacce ke kudu maso
Wata kididdiga da ofishin shiyyar Kano na hukumar NAPTIP mai yaki da fataucin bil’adama ta Najeriya, wadda ta kunshi jihohin Kano, Kaduna, Katshina, Jigawa da jihar Bauchi, ta nuna daga
Barcelona ta ziyarci Real Madrid, domin buga wasan mako na 29 a gasar La Liga da za su kara a Santiago Bernabeu ranar Lahadi. Kungiyoyin biyu sun hadu sau biyu
Real Madrid za ta karbi bakuncin Barcelona a wasan mako na 29 a gasar La Liga da za su kece raini ranar Lahadi. To sai dai kuma labari mara dadin
Manyan malamai ne daga sassa daban-daban na Najeriya suka halarci bikin bude wani katafaren masallaci a garin Sokoto. Taron ya gudana ne karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmi, Muhammad Saad
Da maraicen yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo Najeriya bayan hutun da yayi a birnin London.
Hukumar EFCC dake yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta kama tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano a filin jirgin saman Murtala Muhammad dake Lagos. An kama
An ajiye akwatin gawa a Cocin Alexandra da Antonina. An ɗora masa wani ƙyalle mai launin Rasha, sannan an aza hular soji da wani hoto. Mikhail Orchikov ne mataimakin kwamandan
Jam’iyyar APC ta fitar da sanarwar kudin sayan fom Naira miliyan 20 don takarar shugaba da kuma na mataimakin shugaban jam’iyyar Naira miliyan 10. Duk sauran mukamai Naira miliyan 5.
A cigaba da kokarin da Bola Ahmad Tinubu yake na ganin ya lashe tikitin takarar shugaban kasa a jam’iyar APC dama lashe babban zaben kasa na shekarar 2023 a ranar
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gana da shugaban jami’iyar APC na kasa, Mai Mala Buni a birnin London. Buni da ministan ilimi,Mallam Adamu Adamu sun ziyarci Buhari wanda yake ganin
Ɗaruruwan tsoffin ‘yan Boko Haram ne suka yi rantsuwa a ƙarshen mako, tare da kai caffarsu ga gwamnatin Najeriya, da suka yaƙa a baya. Gwamnatin Najeriya ce ta ɓullo da
Shugaban kasar Ukraine, Volodymyr Zelensky ya ziyarci sojojin da suka jikkata a yakin da kasarsa ke fafatawa da kasar Russia. A ziyarar da ya kai wa sojojin a asibitin da
Duk da ita ma PDP dan arewa ta tsakiya ne ta zaba a matsayin shugaba wato Iyorchia Ayu daga jihar Binuwai, amma ta yi wata ‘yar dabarar cewa za ta
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta da ke aiki a rundunoni daban-daban sun yi nasarar kashe waɗanda ta kira ‘yan ta’adda fiye da 100 a arewacin ƙasar. Rundunar ta bayyana
A yanzu dai za iya cewa ta faru ta kare kan batun waye yake da ikon shugabancin jam’iyar APC bayan da ta tabbata cewa gwamna Mai Mala Buni yayi adabo
Rahotanni daga jihar Kebbi a arewa maso yammacin Najeriya na cewa ‘yan bindiga sun kashe jami’an tsaro a kalla 19 a wani hari da suka kai a ƙauyen Kanya da