Rundunar sojan saman Najeriya ta samu nasarar kai farmaki kan fadar rikakken dan bindiga Halilu dake Zamfara. Yan bindiga da basu gaza 30 ba ne aka kashe a yayin farmakin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar sojan saman Najeriya ta samu nasarar kai farmaki kan fadar rikakken dan bindiga Halilu dake Zamfara. Yan bindiga da basu gaza 30 ba ne aka kashe a yayin farmakin
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar Labour Party, Mr Peter Obi ya kai ziyarar jaje ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Anambra A yayin ziyarar dantakarar
Hukumar NDLEA dake hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama wasu motoci biyu kirar siyana makare da ganyen tabar wiwi. Kakakin hukumar Femi Babafemi shi ne ya
Asalin hoton, Getty Images Liz Truss ta yi murabus daga muƙaminta na Firaministan Birtaniya bayan mako shida kacal. Ga Abubuwan da ya kamata ku sani game da ita. Ita ce
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar Labour Party, Peter Obi da kuma mataimakinsa Datti Baba Ahmed sun kai ziyara ga Sheikh Ahmed Gumi a gidansa dake Kaduna. Obi ya
Asalin hoton, NIGERIAN AIRFORCE Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana yadda jiragen yakinta suka yi luguden wuta kan rikakken mai garkuwa da mutanen nan Ali Dogo wanda aka fi sani
Gwamnatin Najeriya ta ci alwashin kawo karshen matsalar tsaro a cikin watan Disamba. Ministan harkokin gida, Rauf Aregbesola shi ne ya sanar da haka. Amma Aregbesola ya kalubalanci yan Najeriya
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Mutanen da suka lashe kyautar yabo ta Nobel ta 2021 kan Chemistry da Physics yayin da suke murnar samun lambobin An bayyana fitaccen mai
Akwai wani babur ɗin roba na wasa da aka ajiye a kusurwar gidan Mariam Kuyateh. Babur ɗin duk ya yi ƙura. Asali babur ɗin na ɗanta ne mai watanni 20
Dubban magoya bayan jam’iyar PDP ne suka halarci taron gangamin da jam’iyar ta shirya a shiyar arewa maso gabas. Taron na masu ruwa da tsaki da aka gudanar ya samu
SP Abdullhi Usman kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Taraba ya tabbatar mana da cewa ‘yan bangan da ake zargin sun ware kansu ne suka tafi yin wannan aikin ba tare
Jam’iyyar All Progressives Party (APC) mai mulki a Najeriya, ta yi karin haske game da dalilin da ya sa dan takarar mukamin shugaban kasa karkashin jam’iyyar Bola Ahmed Tinubu ya
ABUJA, NIGERIA -Kungiyar likitoci da ke fadakarwa kan abubuwan da ke kawo cutar daji da kuma hanyoyi kariya ta Najeriya, ta gudanar da taron karawa juna sani kan sabbin hanyoyin
Hakan dai na zuwa ne adai-dai lokacin da wadanda ambaliyar ta ritsa dasu ke neman tallafi daga cibiyoyi, kungiyoyi da hukumomin bada agaji. Baya ga lalata dukiya, ambaliyar ta yi
Ita dai wannan hoda ta iblis an kiyasta kudinsa ya kai na $278,250 kwatankwacin Naira biliyan 194,775. Wadanda aka kaman sun hada da wani dan kasar Jamaica da kuma wasu
Hukumar NDLEA dake sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama hodar ibilis da kudinta ya kai sama da biliyan 194 a jihar Lagos. Wannan ne kamen hodar ibilis
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya kai ziyara wasu sassan jihar da ambaliyar ruwa tayi mummunan barna. A yayin ziyarar gwamnan ya jajantawa al’ummar garin Jumbam inda aka rasa