Amurka ta tabbatar da cewa ta kaddamar da sabbin hare-haren sojin sama a kudancin Iran a ranar Litinin, inda ta ce ta nufi wuraren harba makamai masu linzami da kuma
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Amurka ta tabbatar da cewa ta kaddamar da sabbin hare-haren sojin sama a kudancin Iran a ranar Litinin, inda ta ce ta nufi wuraren harba makamai masu linzami da kuma
A ranar Lahadi tawagar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ƙarƙashin jagorancin shugaban ma’aikatan fadar shugaban ƙasa, Femi Gbajabiamila ta isa garin Ogbomoso dake jihar Oyo biyo bayan da aka
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar kuma wanda zai yiwa jam’iyar ADC takara a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027 ya ziyarci,Muhammad Hayatudeen a gidansa dake Lagos. Hayatudeen na ɗaya
Tsagin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya ayyana tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan, a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a babban zaɓen shekarar 2027. Jam’iyyar
Likitan Shugaban Amurka, Donald Trump, Dokta Sean Barbabella, ya bayyana cewa shugaban na cikin ƙoshin lafiya kuma yana da cikakken ƙarfin ci gaba da gudanar da ayyukan shugabancin ƙasa. A
Jam’iyar National Democratic Congress wato NDC ta tabbatar da Peter Obi a matsayin wanda zai yiwa jam’iyar takarar zaben shugaban ƙasa a zaɓukan shekarar 2027. Jam’iyar ta dauki wannan matakin
Abdulrahaman Abdulrazak gwamnan jihar Kwara ya yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da ya duba yiyuwar ƙara mafi ƙarancin albashi ya zuwa naira dubu 100. Abdulrazak ya bayyana
Shugabar makaranta da aka sace a Jihar Oyo, Misis Alamu, ta roƙi gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki su gaggauta ɗaukar matakan da za su kai ga kuɓutar da
Dakarun Operation Enduring Peace sun kama wasu sojoji biyu bisa zargin hannu a wani rikici da ya jikkata ’yan sintiri uku da wata mata a ƙaramar hukumar Jos ta Kudu
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bai wa maniyyatan jihar da ke Saudiyya kyautar Riyal ɗari uku-uku yayin da ya kai musu ziyara a sansaninsu da ke Muna. Sanarwar da
Rundunar ’yan sandan jihar Adamawa ta ceto wani mutum da aka sace tare da kashe mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a wani samame da ta
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kashe wani malami a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Anka a Jihar Zamfara, Mustapha Yahaya Maru, duk da cewa iyalansa sun biya
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ovie Omo-Agege, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa
An samu tashin hankali tsakanin Amurka da Iran bayan ƙasashen biyu sun kai wa juna hare-hare a Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya barazana ga yarjejeniyar tsagaita wuta ta wucin
An samu tashin hankali tsakanin Amurka da Iran bayan ƙasashen biyu sun kai wa juna hare-hare a Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya barazana ga yarjejeniyar tsagaita wuta ta wucin
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta tabbatar da bullar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, inda aka tabbatar da mutum ɗari da ɗaya sun kamu da cutar, yayin da mutum
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa gwamnatinsa za ta kawo ƙarshen matsalar ta’addanci da ’yan bindiga a faɗin ƙasar. A saƙonsa na Babbar Sallah da
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta mika tsohon ministan wutar lantarki, Engr Saleh Mamman gidan gyaran hali na Kuje dake Abuja. Alkalin babban kotun
Rotimi Amaechi dake neman jam’iyar ADC ta tsayar da shi takarar shugaban ƙasa a zaben shekarar 2027 ya yi watsi da sakamakon zaɓen fitar da gwani da a jam’iyyar ta
Firaministan Pakistan, Shehbaz Sharif, ya gana da Shugaban ƙasar China, Xi Jinping, a birnin Beijing yayin wata ziyara da ya kai ƙasar. Ziyarar ta samu rakiyar babban hafsan sojin Pakistan,