Babbar kotun jihar Katsina ta kori sababbin shugabannin kwamitin riko na jam’iyyar PDP dake jihar da aka naɗa. Idan za a iya tunawa shugabancin jam’iyyar PDP na kasa shi ne
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Babbar kotun jihar Katsina ta kori sababbin shugabannin kwamitin riko na jam’iyyar PDP dake jihar da aka naɗa. Idan za a iya tunawa shugabancin jam’iyyar PDP na kasa shi ne
Dr Nuhu Clark zaɓaɓɓen dan majalisar dokokin jihar Borno daga karamar hukumar Chibok a zaɓen 2023 ya mutu. Kamfanin Dilllancin Labaran Najeriya NAN ya rawaito cewa marigayin ya mutu ne
Hukumomi a jamhuriyar Nijar sun ce ‘yan ƙasar sun fara amsa kira, wajen kai bindigoginsu don yin rijista a ƙarƙashin wani shiri da aka ƙaddamar ranar Talata. Shirin zai tabbatar
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA, ta karbi ‘yan Najeriya 152 da aka kwaso su daga kasar Libya. Mutanen sun sauka ne a filin tashin jirage na Murtala
Wasu mahara sun sace Sarkin Aghara a karamar hukumar Kabba-Bunu da ke jihar Kogi a tsakiyar arewacin Najeriya. Jaridar Daily Trust da ta ruwaito labarin ta ce an kashe wata
Babbar kotun Shari’ar Musulunci dake zamanta a unguwar Rijiyar Zaki a Kano karkashin jagorancin, Mai Shari’a,Halhalatul Khuza’i Zakariyya ta bayar da umarnin sake mika sammaci ga fitaccen mawakin nan, Dauda
Mutane da dama ne suka tsallake rijiya da baya bayan da wata babbar mota dake dauke da madarar gari ta fada kan wani Masallaci a garin Suleja dake jihar Neja.
Yan bindiga a ranar Litinin sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa, Nasiru Na’ayya dake kauyen Gangarbi dake karamar hukumar Roggo ta jihar Kano. Wani shedar gani da ido wanda
A ranar Talata aka shirya shugaban ƙasa, Muhammad Buhari zai tafi kasar Saudiyya domin ziyarar aiki. A wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin mai dauke da sahannun mai magana
Gwamnatin Britaniyya ta sanar da haramtawa hukumar kula da al’amuran ma’aikatan lafiya da masu bada kulawa a kasar daukar likitoci da ma’aikatan lafiya aiki daga Najeriya. Gwamnatin kasar ta Birtaniyya
Asalin hoton, Getty Images Al’umar musulmi a faɗin duniya na ci gaba da azumtar watan Ramadan domin ibada ga mahaliccinsu. Azumi na nufin daina cin abinci ko kusantar iyali daga
Asalin hoton, OTHER A jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, iyayen yaran da aka sace na can na nuna fargaba kan makomar ‘ya’yansu. Rahotanni sun ce wasu ‘yan
An sake sace wani fitaccen basaraken gargajiya da wasu yan bindiga suka yi a jihar Filato. Mai martaba, Sunday Dajep shi ne hakimin gundumar Chip da kabilar Mhiship suke zaune
Jami’an rundunar sojan Najeriya ta Operation Hadin Kai sun kai farmaki kan wata maboyar yan Boko Haram dake surkukin dajin Sambisa a karamar hukumar Bama ta jihar Borno inda suka
Asalin hoton, Getty Images Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaɓen Najeriya na 2023 Peter Obi ya mayar da martani kan wata murya da ke yawo a shafukan
Gwamnatin jihar Kano ta mayar da martani a kan zargin da wasu ‘yan fafutuka ke yi cewa ta ƙi gurfanar da shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai a gaban kotu.
An samu tashin tarzoma akan babbar hanyar Apapa-Oshodi dake birnin Lagos bayan da aka zargi yan Okada da kashe wani ɗan sanda. Akalla bindigogi uku mallakar yan sandan ake zargin
Yan bindiga sun kashe, Jacob Wodi Hulobu Faston cocin Living Faith dake Aloko-Oganenigu dake ƙaramar hukumar Dekija a jihar Kogi. Wasu yan bindiga ne da ba a san ko su
Asalin hoton, Getty Images Hukumar lafiya ta duniya WHO ta yi kiran a dauki matakin gaggawa kan magance ƙaruwar matsalar rashin haihuwa. A wani sabon rahoto da Hukumar Lafiya ta
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun far wa wani ƙauye a jihar Adamawa, inda suka kashe mutum uku tare da lalata kayayyaki da dama. Mazauna ƙauyen na