Dakarun sojan sama na rundunar samar da tsaro ta Operation Whirl Punch sun kashe yan fashin daji masu garkuwa da mutane da basu gaza 30 ba a wani harin sama
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Dakarun sojan sama na rundunar samar da tsaro ta Operation Whirl Punch sun kashe yan fashin daji masu garkuwa da mutane da basu gaza 30 ba a wani harin sama
Jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ake kyautata zaton yana da hannu wajen yin garkuwa da Nabeeha, diyar wani
An rantsar da Usman Ododo a matsayin gwamnan jihar Kogi. Ododo ya karbi rantsuwar kama aiki a wurin bikin rantsuwa da aka yi a Lokoja babban birnin jihar. Ododo wanda
Jam’iyyar PDP reshen jihar Legas, ta yi kira ga jami’an tsaro da hukumomin gwamnati da su sa kokari cikin gaggawa don ganin an sako shugaban jam’iyyar da aka sace, Philip
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Operation Hadarin Daji sun kama wasu mutane uku da ake zargin ‘yan bindiga ne a jihar Zamfara. Daya daga cikin wadanda ake zargin, Aminu Ibrahim,
Wani karamin jirgin sama mai ɗauke da rijistar namba N580KR ya sauka daga kan titinsa inda ya shige cikin daji a filin jirgin saman Ladoke Akintola dake Ibadan babban birnin
Jami’an rundunar Operation Safe Haven dake samar da tsaro a jihar Filato sun samu nasarar kama wasu mutane da suke zargi da haddasa rikici a karamar hukumar Mangu ta jihar
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf wato Abba Gida-Gida da ya bar jam’iyarsa ta
Rundunar yan sandan jihar Kaduna, ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Bello Muhammad da ake zarginsa da yin garkuwa da mutane a jihar. A wata sanarwa
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba ta ce ta kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne. Kwamishinan ‘yan sanda mai kula da babban
Rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da kama wani shugaban karamar hukuma a jihar Benue da kuma wani mutum guda inda ake zarginsu da kitsa kisan kai. Rundunar ta ce
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin da ake yi kan yunkuri na mayar da birnin tarayya zuwa Legas, inda ta jaddada cewa irin wannan ikirarin ba shi da tushe balle
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tashi daga filin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja ya zuwa kasar Faransa. Ajuri Ngelele mai magana da yawun shugaban kasar shi ne ya bayyana
Dakarun runduna ta 8 ta sojojin Najeriya tare da jami’an tsaron farin kaya da na Sibil Difens da kuma ‘yan banga a safiyar Talata sun kai farmaki kan wani sansanin
An kashe riƙaƙƙen dan fashin daji kuma mai garkuwa da mutane a tare da wasu muƙarrabansa a wani hari da sojan saman Najeriya suka kai ranar Asabar. Mai magana da
Rundunar yan sandan Najeriya ta kama mutane 16 da ake zargin suna da hannu ayin garkuwa da mutane da kuma aikata wasu manyan laifuka a birnin tarayya Abuja. Da yake
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da korar wasu daraktoci 8 daga hukumar tara haraji ta Kano. Wata takardar sanarwa mai dauke da kwanan watan 18 ga watan
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana shirinsa na sake fasalin tsarin zaben kananan hukumomin jihar domin samar da dama ga mutanen ‘masu gaskiya’ su tsaya takara. Gwamnan ya bayyana
Wasu rukunin matasa sun fantsama kan tituna a ranar Juma’a inda suka gudanar da zanga-zangar nuna adawa da hukuncin kotun ƙoli da ya tabbatar da zaɓen, Abdullahi Sule a matsayin