Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Muhammad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su fara duban watan Ramadan ranar Lahadi. Sarkin Musulmin ya sanar da haka ne cikin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Muhammad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su fara duban watan Ramadan ranar Lahadi. Sarkin Musulmin ya sanar da haka ne cikin
An kawo gawar shugaban Bankin Access, Hebert Wigwe wanda ya mutu a kasar Amurka a wani hatsarin jirgin sama. Wigwe ya mutu tare da matarsa da kuma ɗansa.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da rage awanni aiki ga ma’aikatan a jihar a cikin watan azumin Ramadan. Sanarwar rage awannin aikin na kunshe ne cikin wata sanarwa da ofishin
Wani dattijo mai shekaru 80 mai suna Isiyaka Ayinde ya kashe kansa a Watch Tower da ke unguwar Araromi Imota a jihar Legas. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru
Wasu matuƙan jirgi biyu na rundunar sojan saman Najeriya sun tsira da ransu bayan da jirgin da suke ciki ya faɗi a lokacin da suke samun horo a ranar Alhamis.
Sani Abdullahi malami a Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Kuriga dake ƙaramar hukumar Chikun a jihar Kaduna ya ce ɗalibai 287 ne ba a gansu ba bayan da ƴan bindiga suka
Ƴan bindiga a ranar Talata sun kashe wani makiyayi tare da shanu 50 da kuma tumakai a garin Fanzo dake ƙaramar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato. Alhaji Dan-Azumi wanda
Aƙalla mutane 19 ne suka mutu a Cibiyar Kula Da Lafiya ta Tarayya dake Jalingo sakamakon kamuwa da cutar zazzaɓin Lassa. Mai riƙon muƙamin shugaban sashen asibtin kwantar da marasa
Shugaban jam’iyar APC na jihar Ekiti, Paul Omotoso ya mutu . Wata majiya dake kusa da iyalinsa ta ce Omotoso ya mutu ne da tsakar daren ranar Laraba bayan gajeriyar
Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar wuta a sansanin mayaƙan kungiyar dake
Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da Julius Abure a matsayin halastaccen shugaban jam’iyar Labour Party na ƙasa. A ranar Laraba kotun ɗaukaka ƙarar ta jingine hukuncin babbar kotun
Matashin mai tuƙa keke-napep ɗin nan, mai shekaru 23 a Kano, Awwalu Salisu, wanda ya mayar da makudan kudi Naira miliyan 15 da wani dan kasar Chadi ya bari a
Babban Sifetan Ƴan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya bayar da umarnin dakatar da gudanar da sana’ar POS dama duk wani nau’in hada-hadar biyan kuɗi ta banki a harabar ofisoshin ƴan
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a Abuja babban birnin ƙasarnan bayan ziyarar aiki ta kwanaki biyu da ya kai ƙasar Qatar. Tinubu ya sauka a Abuja da maraicen
Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da jakar da ta bata mai dauke
Musulmi a garin Zaria na jihar Kaduna, sun gudanar da addu’a ta musamman domin neman taimakon Allah kan halin da ‘yan Najeriya ke ciki a halin yanzu. Sallar ta musamman
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu na cigaba da ziyarar kwanaki biyu a ƙasar Qatar. A yayin ziyarar Tinubu ya gana sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Althani. Ziyarar ta mayar
Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da “Mr Ibu”, ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria, AGN, ya bayyana hakan a
Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, bisa zargin
Mataimakin shugaban ƙasa ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura. Kawo yanzu babu wata sanarwa da aka fitar kan makasudin ziyarar ta Shettima zuwa Daura. A