Kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta sanar da shirin sake komawa yajin aiki a ranar 12 ga watan Janairu. A wata sanarwa da aka fitar bayan taron gaggawa
Kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta sanar da shirin sake komawa yajin aiki a ranar 12 ga watan Janairu. A wata sanarwa da aka fitar bayan taron gaggawa
Shugaban jam’iyar APC na kasa,Nentawe Yilwatda ya ce Siminalayi Fubara gwamnan jihar Rivers shi ne jagoran jam’iyar APC a jihar. Yilwatda ya bayyana haka ne lokacin da ake zantawa da
Gwamnan jihar Filato,Caleb Mutfwang ya karbi katin shiga jam’iyar APC bayan da ya fice daga jam’iyarsa ta PDP. Mutfwang ya karbi katinsa na jam’iyar APC a ranar Juma’a a wurin
Wata babbar kotu dake jihar Kano ta sake tabbatar da dakatarwar da aka yiwa dakattacen shugaban jam’iyar NNPP na jihar Kano, Hashim Sulaiman Dungurawa da wasu yan jam’iyar daga mazabarsa
Godiya Akwashiki sanata dake wakiltar mazabar arewacin jihar Nasarawa majalisar dattawa ta Najeriya ya mutu a kasar India bayan da ya yi fama da jinya. Akwashiki ya rasu yana da
Fasinjoji shida aka bada rahoton sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru ranar Alhamis akan babban titin Lagos zuwa Ibadan. Hatsarin da ya rutsa da wata motar Hiace
Tsohon gwamnan jihar Anambra, kuma mutumin da ya yiwa jam’iyyar Labour Party takarar kujerar shugaban kasa a zaɓen shekarar 2023, Peter Obi ya sanar da shigarsa jam’iyar ADC. Obi ya
Yan bindiga sun yi garkuwa da Maruf Musa tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Ogun. Musa wanda ya wakilci mazabar Ogun Waterside daga shekarar 2007 zuwa 2011 a majalisar jihar
Wasu da ake zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun kashe wasu mutane a kauyuka uku dake fadin karamar hukumar Hong ta jihar Adamawa. Mazauna wuraren da aka kai harin
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu mutane biyu dake da hannu a tashin bom din da ya kashe mutane 5 tare da jikkata wasu 32 bayan da wani dan
Rundunar yan sandan Najeriya a jihar Nasarawa ta ce an kashe wani da ake zargin dan fashi da makami a lokacin da jami’an rundunar ke aikin sintiri akan titin Lafia-Obi
Akalla mutane 9 aka bada rahoton sun mutu a ranar Asabar bayan da wasu abubuwa biyu da ake zargi bama-bamai ne sun fashe akan hanyar Magami-Dansadau dake karamar hukumar Maru
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara su 6 yan jam’iyar PDP sun sanar da ficewa daga jam’iyar tare da komawa jam’iyar adawa ta APC. Yan majalisar sun kafa hujja da yin
Jami’an hukumar LASEMA ta bada agajin gaggawa ta jihar Lagos sun samu nasarar kashe wata gobara da ta kama a wani ginin bene mai hawa 22 dake kan layin Martins
Gwamnatin tarayya ta ayyana ta ranakun Alhamis 25 ga watan Disamba da kuma Juma’a 26 ga watan Disambar 2025 a matsayin ranakun hutun bikin Kirsimeti. Har ila yau gwamnatin ta
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu motocin akori kura biyu dake dauke da wasu kayayyakin da ake zargin za su kai wa mayakan kungiyar ISWAP ne. A cewar Zagazola
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Maiduguri babban birnin jihar Borno inda zai kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Babagana Umar Zulum ya aiwatar. Ana sa ran
Tsohon gwamnan jihar Kwara, Abubakar Bukola Saraki ya ce nan da watanni kadan za a warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyar PDP. Ya dage cewa kan jam’iyar a hade yake
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta yi watsi da bukatar neman beli da tsohon babban lauyan gwamnatin kuma ministan shari’a a, Abubakar Malami ya gabatar gaban kotu
Yan majalisar wakilai ta tarayya huɗu daga jihar Ribas sun sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC. Yan majalisar sun haɗa da Umezuruike Manuchim (Port Harcourt I ), wanda ya sauya