Ƙungiyar JOHESU gamayyar ma’aikatan kiwon lafiya ta dakatar da yajin aikin da suka shafe kwanaki 84 suna yi a faɗin biyo bayan wata yarjejeniya da su ka cimma da gwamnatin
Ƙungiyar JOHESU gamayyar ma’aikatan kiwon lafiya ta dakatar da yajin aikin da suka shafe kwanaki 84 suna yi a faɗin biyo bayan wata yarjejeniya da su ka cimma da gwamnatin
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam’iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buɗe ginin sakatariyar jam’iyar a ranar Litinin. Anyanwu ya bayyana
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ya yankewa Robert Orya tsohon manajan daraktan Bankin NEXIM na Shiga da kuma Fitar da Kayayyaki na Najeriya daurin shekaru 490 a gidan yari. Kotun
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi rijistar sababbin jam’iyyun siyasa guda biyu. Joash Amupitan shugaban hukumar shi ne ya sanar da haka a ranar Alhamis a
Wata babbar kotun jihar Kano ta dage shari’ar da akewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje tare da wasu mutane bakwai kan zargin da ake musu na almundahanar kudaden
Emmanuel Nweke mai taimakawa Abdulrashid Maina kan harkokin yada labarai ya ce maigidansa ya zame ya fadi a bakin ofishinsa dake Abuja a ranar Talata. A wata sanarwa da ya
Hukumar EFCC da ke yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya ta kama fitacciyar jarumar Kannywood, Samha M inuwa. Jami’an hukumar da suka fito daga ofishinta na
Rundunar ƴan sandan jihar Ebonyi ta ce jami’anta sun kama Anya Baron-Ogbonnia jami’in gudanarwar cibiyar Amasiri Development Center dake Afikpo da kuma wasu sarakunan gargajiya biyu kan kisan mutane huɗu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi wata ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari a birnin tarayya Abuja. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa ganawar
Rundunar yan sandan jihar Kogi ta ce jami’an ta sun samu nasarar kuɓutar da wasu fasinjoji huɗu daga hannun masu garkuwar da mutane bayan da aka yi awon gaba da
Peter Obi tsohon ɗan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar LP ya sake bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takara a zaben shekarar 2027. Obi ya fadi haka ne a lokacin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ziyarar aiki da ya kai kasar Turkiyya. Jirgin da ya dauko shugaban kasar ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi
Mutane biyar aka bada rahoton an kashe a yayin da aka yi garkuwa da wasu da dama a wani farmaki da wasu yan bindiga su ka kai kan wata motar
Babbar kotun tarayya dake Ibadan babban birnin jihar Oyo ta soke babban taron jam’iyyar PDP da aka yi ranar 15 ga watan Nuwamba a jihar inda aka zaɓi sababbin shugabannin
Wata babbar kotun tarayya dake birnin tarayya Abuja ta bawa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello izinin tafiya aikin Umrah a kasar Saudiyya. Emeka Nwite alkalin da ya jagoranci zaman
Akalla fararen hula biyu aka ruwaito an kashe bayan da wani jirgin yaki ya bude wuta kan jama’ar gari a kauyen Kurgi dake karamar hukumar Mariga ta jihar Niger. Lamarin
An kashe wani soja mai muƙamin manjo a Rundunar Sojan Najeriya biyo bayan wani harin kwanton bauna da mayakan ISWAP su ka kai kan dakarun soja dake aikin sintiri a
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kama Hauwa Abdulaziz wata mata mai shekaru 65 wacce ake zargi da yiwa mayakan Boko Haram safarar miyagun kwayoyi a jihar Borno. An
A ranar Litinin ake sa ran shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai tafi ƙasar Turkiyya a wata ziyarar aiki da zai kai kasar. A wata sanarwa da aka fitar ranar
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo gida birnin tarayya Abuja bayan ya shafe kusan mako guda a kasashen Guinea Conarkry da kuma Switzerland. Shettima ya sauka a filin jirgin