Za a fara yakin neman zabe a Najeriya

Fafatawa za ta yi zafi tsakanin shugaba Muhamadu Buhari na jam’iyya mai mulki APC da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP


Fafatawa za ta yi zafi tsakanin shugaba Muhamadu Buhari na jam’iyya mai mulki APC da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP

Daga ranar 18 ga watan Nuwamba ake fara yakin neman zaben shugaban kasa a Najeriya da ya ‘yan majalisar tarayya.

Za a kuma ci gaba da gudanar da yakin neman zaben har sai jajibirin ranar kada kuri’a.

Mai magana da yawun hukumar zabe INEC, Aliyu Bello ya shaidawa BBC cewa ‘yan takara za su shafe wata uku suna gangamin yakin neman zabe.

Ya kara da cewa har yanzu INEC tana kan matsayarta na duk wanda ya karya dokokin da aka gindaya to zai fuskanci hukunci.

Amfani da ‘yan bangar siyasa masu tada zaune tsaye, da kalaman batanci ko zagi na daga cikin abubuwan da hukumar zaben ta haramtawa ‘yan takara ko magoya bayansu aikatawa.

Fafatawa za ta fi zafi ne tsakanin shugaba Muhammadu Buhari na Jam’iyyar APC mai mulki, da Atiku Abubakar na babbar jam’iyyar hamayya ta PDP.

 

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...