Yanbindiga sun sace mutum 1 a wata makaranta a Filato

Wasu yanbindiga da safiyar ranar Litinin sun far wa makarantar kimiyya da fasaha ta jihar Plateau inda suka saci mutum daya.

Maharan sun kai farmaki ne kan rukunin gidajen malamai na makarantar dake Heipang a karamar hukumar Barikin Ladi dake jihar.

Mai magana da yawun rundunar yansandan jihar,Tyopev Terna ya tabbatarwa da jaridar The Cable faruwar lamarin.

Matar da aka sace mai shekaru 24 kanwace ga Ezekiel Rangs mataimakin magatakaradan makarantar.

Harin shine na biyo kan makarantar cikin watanni biyu bayan makamancinsa da aka kai cikin watan Faburairu inda aka sace wani Yaro dan shekara 12.

More News

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Wani mutumi ya kashe mahaifiyarsa a kan kudi

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Osun sun kama wani mazaunin kauyen Kajola da ke kusa da Apomu a jihar mai suna Lukman Adejoju bisa...

Mayaƙan Boko Haram Biyu Sun Miƙa Kansu Ga Sojoji

Rundunar dakarun soja ta ƙasa da ƙasa wato Multi National Task Force(MNJTF) a turance shiya ta 3 dake Monguno a Najeriya ta bayar da...

Sojoji a birnin Ibadan  sun kama Æ´an fafutukar kafa Æ™asar Oduduwa

Dakarun rundunar sojan Najeriya  sun samu nasarar kama wasu mutane masu fafutukar kafa ƙasar Oduduwa a birnin Ibadan na jihar Oyo. Masu fafutukar sanye da...