‘Yan Bindiga Sun Kashe Sama Da Mutane Goma A Jihar Katsina

‘Yan bindiga sun kashe sama da mutane goma tare da raunata wasu da dama a sabon harin da suka kai yankin Yar Center dake kauyen Sherere a karamar hukumar Kankara dake jihar Katsina.

Kamar yadda wani ganau ba jiyau ba ya bayyanan, ‘yan ta’addan sun shigo yankunan ne a jiya Lahadi a kan babura inda da isar su suka budewa jama’a wuta kafin daga bisani suka kona shaguna da ababen hawa dake wajen.

More News

Rundunar Sojan Najeriya Ta Fitar Da Sunayen Sojojin Da Aka Kashe A Jihar Delta

Rundunar sojan Najeriya ta fitar da hoto da kuma sunayen sojoji 16 da aka yiwa kisan gilla a jihar Delta. Ranar Alhamis ne aka kashe...

Wasu ƴan mata a Najeriya sun ƙirƙiro janareta mai amfani da fitsarin mutum

Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan –...

Wasu ƴan mata a Najeriya sun ƙirƙiro janareta mai amfani da fitsarin mutum

Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan –...

Wasu ƴan mata a Najeriya sun ƙirƙiro janareta mai amfani da fitsarin mutum

Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan –...