‘Yan Bindiga Sun Kashe Sama Da Mutane Goma A Jihar Katsina

‘Yan bindiga sun kashe sama da mutane goma tare da raunata wasu da dama a sabon harin da suka kai yankin Yar Center dake kauyen Sherere a karamar hukumar Kankara dake jihar Katsina.

Kamar yadda wani ganau ba jiyau ba ya bayyanan, ‘yan ta’addan sun shigo yankunan ne a jiya Lahadi a kan babura inda da isar su suka budewa jama’a wuta kafin daga bisani suka kona shaguna da ababen hawa dake wajen.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana...