Tinubu Ya Godewa Buhari Da Sarkin Daura

Bola Ahmad Tinubu, tsohon gwamnan jihar Lagos kuma dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC ya godewa shugaban kasa, Muhammad Buhari saboda goyon baya da karfafa gwiwa da yake bashi.

Har ila yau Tinubu ya godewa Mai Martaba Sarkin Daura bisa addu’a da yake masa.

Tinubu ya bayyana haka ne cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter.

A ranar Lahadi ne dan takarar shugaban kasar ya ziyarci shugaban kasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...