Tinubu ya gana da tsohon sarkin Kano Sanusi

Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da tsohon Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi a ranar Alhamis.

Tinubu ya gana da Sanusin ne a fadar shugaban kasa a ranar Alhamis.

Da misalin karfe 5 na yamma ne tsohon gwamnan babban bankin Najeriya CBN ya isa fadar shugaban kasar domin ganawa da Tinubu, har yanzu ba a bayyana ajanda a taron ba.

Ziyarar ta Sanusi ta zo ne bayan da Tinubu ya dakatar da tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele.

Tinubu da Sanusi suna ganawa a karon farko tun bayan da ya dare kujerar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu.

More News

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

Ƴan sanda sun kama masu garkuwa da mutane da suka yi bacci a lokacin da suke tsare da mutanen da suka sace

Jami'an Æ´an sanda sun samu nasarar kama wasu masu garkuwa da mutane bayan da suka buge da sharar bacci a lokacin da suke tsare...