Wata babbar kotun tarayya dake Abuja taki yarda ta bayar da belin, Tukur Mamu mamallakin kamfanin jaridar Desert Herald. Ana zargin Mamu da karbar kuɗin fansa har dalar Amurka 120,000
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja taki yarda ta bayar da belin, Tukur Mamu mamallakin kamfanin jaridar Desert Herald. Ana zargin Mamu da karbar kuɗin fansa har dalar Amurka 120,000
ABUJA, NAJERIYA — Abdullahi Mashi, suriki ne ga Mamu, ya na tsare a ofishin jami’an DSS da ke birnin tarayya Abuja a halin yanzu, a cewar ‘yan uwansa. Dan uwan
Hedkwatar Hukumar tsaron farin kaya ta DSS da ke Abuja, ta tabbatar da kama Malam Tukur Mamu, tsohon mai shiga tsakanin gwamnatin Najeriya da ‘yan ta’adda a tattaunawa da aka
Rundunar yan sandan kasa da kasa ta kama, Mallam Tukur Mamu mamallakin jarida Desert Herald dake Kaduna. Mamu shi ne mutumin da ya jagoranci tattaunawa tsakanin gwamnati da kuma yan