Sanata Rufai Sani Hanga dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar adawa ta NDC. Hanga wanda shi ne sanata ɗaya tilo na
Sanata Rufai Sani Hanga dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar adawa ta NDC. Hanga wanda shi ne sanata ɗaya tilo na
Sanata Rufai Sani Hanga ya musanta rahotannin da ke cewa zai sauya sheƙa daga jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) zuwa APC, inda ya ce har yanzu shi cikakken ɗan jam’iyyar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya yi allawadai da hukuncin wata kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi wanda ya soke umarnin yi wa jam’iyyar NDC rajista. Atiku,
Jagoran jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Sanata Seriake Dickson, ya ce babu wani rikici a cikin jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi. Dickson ya bayyana hakan ne yayin wata
Jam’iyar National Democratic Congress wato NDC ta tabbatar da Peter Obi a matsayin wanda zai yiwa jam’iyar takarar zaben shugaban ƙasa a zaɓukan shekarar 2027. Jam’iyar ta dauki wannan matakin
Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC). Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman
Jam’iyar National Democratic Party, NDC ta roki Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Peter Obi da su shiga jam’iyar su yi takara a zaɓen shekarar 2027. A wani sako da ta
Mrs Abike Dabiri-Erewa, the Chairman, Nigerian Diaspora Commission (NDC), says President Muhammadu Buhari had instructed that wherever Nigerians were, their welfare should be paramount. She said this while disclosed that