Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano. Lamarin da ya faru
Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano. Lamarin da ya faru
Mutane uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru a Polo Roundabout da ke ƙaramar hukumar Jos North a Jihar Plateau. Rahotanni sun ce hatsarin ya auku
Wata fasinja guda ta jikkata a yayin da wasu shida suka jikkata a wani hatsarin mota da ya rutsa da wata motar hayada safiyar ranar Lahadi a jihar Lagos. Hatsarin
Mutane 7 aka tabbatar da sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru akan babban titin Maiduguri zuwa Damturu a jihar Yobe. A cewar wani shedar gani da ido
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru da safiyar ranar Juma’a ya lakume rayukan mutane 12 a kauyen Samawa dake karamar hukumar Garun Mallam ta jihar Kano. Hatsarin dai ya
Mutane da dama ake fargabar sun riga mu gidan gaskiya biyo bayan wani mummunan hatsarin mota da hada da wasu tankokin man fetur da kuma kananan motocin kirar Golf unguwar
Mutane 9 ne suka mutu bayan da wani jirgin kwale-kwale dake dauke da fasinjoji 17 yawancinsu yara mata kanana ya kife da su a karamar hukumar Taura ta jihar Jigawa.
Mutanen da basu gaza 25 ba ne ciki har da yan gida daya su 10 aka tabbatar da sun mutu a wani hatsarin jirgin ruwa a karamar hukumar Shiroro ta
Akalla mutum guda ya rasa ransa wasu da dama kuma sun jikkata bayan da wata motar tifa dake dauke da yashi ta kwace daga kan titi tayi cikin kasuwar Mile
Akalla mutane tara ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu goma sha ɗaya suka jikkata sakamakon mummunan haɗarin mota da ya auku a garin Kyaramma, ƙaramar hukumar Ringim, a jihar
Fasinjoji 6 da shanu 11 aka bada rahoton sun mutu a wasu jerin hatsuran mota da suka faru a Gada Biyu dake kan babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja. Wani shedar
Mutane biyu sun rasa rayukansu a yayin da wasu 17 suka samu nau’in raunuka daban-daban bayan da wata motar tirela ta fadi a wurin wani shingen binciken sojoji dake kan
Aƙalla mutane 12 ne aka tabbatar da sun ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota akan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo. Kwamandan hukumar kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa, FRSC
Mutanen da basu gaza 15 ne ba aka tabbatar da sun mutu wasu kuma biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru akan titin Lapai-Agaie- Bida ƙaramar hukumar
Hukumar kula da kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa FRSC shiyar jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu a hatsarin motar da ya faru a jihar ya karu zuwa
Mutane 30 aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru a Onipetsi dake kan babbar hanyar Ore-Lagos a jihar Ondo. Hukumar FRSC dake kare afkuwar hatsura akan
Hukumar Kula da Sufurin Ababen Hawa ta Jihar Kwara( KWARTMA) ta ce mutane 18 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da wata babbar motar shanu da
Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan hanyar Kano zuwa Hadejia. Shiisu Adamu
Faisal Makarfi dan gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna Ahmad Muhammad Makarfi ya rasu. Faisal ya rasu a wani hatsarin mota da ya faru akan hanyar Zariya zuwa Kaduna. A cikin
Aƙalla fasinjoji 18 ne suka ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Ojebu-Ode zuwa Ore a yankin Ogbere dake ƙaramar hukumar Ijebu East ta jihar