Tinubu ya sauke ministoci biyu daga kan...

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Wale Edun daga...

Top Stories

Hausa

Tinubu ya sauke ministoci biyu daga kan mukaminsu

Sulaiman Saad
Arewa

An samu bullar cutar Covid-19 a jihar Cross River

Sulaiman Saad
Hausa

Ƴan majalisar wakilai uku daga jam’iyun APC, PDP, LP sun koma...

Sulaiman Saad
Sulaiman Saad

An samu bullar cutar Covid-19 a jihar Cross River

Gwamnatin jihar Cross River ta sanar da cewa an samu wani mutum guda dake dauke da cutar Covid-19 a jihar. A cewar kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN kwamishinan yaÉ—a labarai na jihar, Henry Ayuk ne ya bayyana haka a wurin taron manema labarai da ya gudanar a ranar Talata. Ya ce...

Secure North

Arewa

Kotu ta bayar da umarnin sakin Sheikh Sani Abdulkadir Zaria

Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma  bayar umarnin biyansa diyar naira miliyan 5 saboda yadda aka keta masa haddinsa a matsayinsa na dan adam da hukumomin tsaro su ka yi...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Najeriya Da Turkiyya Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horon Soji

Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.An cimma wannan yarjejeniya ne yayin wata tattaunawar diplomasiyya tsakanin ministocin tsaron ƙasashen biyu a gefen wani taron diplomasiyya na shekarar 2026.A ƙarƙashin yarjejeniyar, dakarun tsaron...

Category

Tinubu ya sauke ministoci biyu daga kan mukaminsu

Sulaiman Saad