Yan bindiga sun yi garkuwa da amarya sa’o’i kaɗan kafin a...
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki kauyen Chacho dake karamar hukumar, Wurno ta jihar Sokoto inda suka dauke wata amarya da kawayenta yan sa'o'i kadan kafin a daura mata aure.
Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun farma kauyen da misalin karfe 1:30 na daren ranar Lahadi...

Sojojin Najeriya Sun Kwato Makamai Bayan Kashe Mayakan ISWAP 32 A...
Sojojin Operation Hadin Kai sun sanar da cewa sun gano makamai da wasu kayayyaki yayin wani samamen duba bayan hare-haren sama da aka kai kan mayakan ISWAP a garuruwan Banki da Bula Yobe, a karamar hukumar Bama ta jihar Borno.Rahoton ya ce, a ranar 19 ga Satumba aka gudanar...
A Renewed Dawn for Birnin Gwari: President Tinubu’s Visit Sparks Hope,...
Birnin Gwari, Kaduna State | 21st June 2025 —
After years of insecurity and economic paralysis, the people of Birnin Gwari Emirate are witnessing a historic transformation. In a powerful statement issued today by the Birnin Gwari Emirate Progressives Union (BEPU), Chairman Dr. Isah Muhammad declared a “95% reduction in banditry,” ushering in what...




