Shugaban majalisar dokokin jihar Osun da yan...

Adewale Egbedun shugaban majalisar dokokin jihar Osun da  mambobin majalisar...

Top Stories

Arewa

Shugaban majalisar dokokin jihar Osun da yan majalisa 24 sun koma...

Sulaiman Saad
Arewa

Tinubu ya gana da TY Danjuma

Sulaiman Saad
Hausa

Trump Ya Ce Za Su Ci Gaba Da Luguden Wuta A...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Shugaban majalisar dokokin jihar Osun da yan majalisa 24 sun koma...

Adewale Egbedun shugaban majalisar dokokin jihar Osun da  mambobin majalisar 24 da kuma Moshood Adeoti tsohon sakataren gwamnatin jihar sun koma jam'iyar Accord Party. Sun kuma bayyana goyon bayansu ga takarar kujerar gwamnan jihar wa'adi na biyu da gwamna , Ademola Adeleke  yake a Æ™arÆ™ashin jam'iyar ta Accord Party. A ranar...

Secure North

Arewa

Tinubu ya gana da TY Danjuma

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu a ranar Asabar ya gana da tsohon ministan tsaro, Janaral Theopillus Yakubu Danjuma a fadar Aso Rock dake Abuja. Fadar shugaban kasar ce ta sanar da ganawar a cikin wasu hotuna da ta fitar dauke da gajeren sako. Sako ya bayyana cewa " Shugaban kasa Bola...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

An Ga Jinjirin Watan Ramadan a Saudiyya

Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar.Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, zai kasance ranar farko ta wannan watan mai tsarki.Haramain ta kara da cewa: “An hango watan Ramadan a...

Category

Shugaban majalisar dokokin jihar Osun da yan majalisa 24 sun koma...

Sulaiman Saad