Shugaban majalisar dokokin jihar Osun da yan majalisa 24 sun koma...
Adewale Egbedun shugaban majalisar dokokin jihar Osun da mambobin majalisar 24 da kuma Moshood Adeoti tsohon sakataren gwamnatin jihar sun koma jam'iyar Accord Party.
Sun kuma bayyana goyon bayansu ga takarar kujerar gwamnan jihar wa'adi na biyu da gwamna , Ademola Adeleke yake a ƙarƙashin jam'iyar ta Accord Party.
A ranar...

Tinubu ya gana da TY Danjuma
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu a ranar Asabar ya gana da tsohon ministan tsaro, Janaral Theopillus Yakubu Danjuma a fadar Aso Rock dake Abuja.
Fadar shugaban kasar ce ta sanar da ganawar a cikin wasu hotuna da ta fitar dauke da gajeren sako.
Sako ya bayyana cewa " Shugaban kasa Bola...
An Ga Jinjirin Watan Ramadan a Saudiyya
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar.Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, zai kasance ranar farko ta wannan watan mai tsarki.Haramain ta kara da cewa: “An hango watan Ramadan a...



