Yan sanda sun kai farmaki maboyar masu garkuwa da mutane a...
Rundunar Æ´an sandan jihar Enugu ta ce jami'anta sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane dake cikin wani daji akan hanyar Amufie-Obollo Affor a karamar hukumar Igbo Eze ta jihar inda suka gano harsashi, babur na hawa bayan da su ka yi musayar wuta da mutanen.
A wata...

Masu fashi da garkuwa da mutane sun shiga hannun yansanda a...
Rundunar Æ´an sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma fashi da makami a jihar Kaduna dama makotan jihohi.
A wata sanarwa da aka fitar ranar Talata, Anthony Placid ya ce mutanen da aka kama Yusuf Rabo da...
Iran Ta Karɓi Kayan Agaji Daga Kazakhstan
Gwamnan birnin Sarakhs da ke Iran, Majid Beiki, ya bayyana cewa manyan motoci ɗauke da kayan agaji daga ƙasar Kazakhstan sun isa lardin.A cewarsa, kayan agajin sun haɗa da fulawa, magunguna da kuma kayayyakin gwangwani iri daban-daban.Mista Beiki ya bayyana tallafin a matsayin alamar jin kai da tausayi daga...




