Danjuma Goje ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani na...
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje ya ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani da jam'iyar APC ta gudanar a mazaɓarsa ta Gombe ta Tsakiya.
Hakan na nufin Sanatan ya rasa tikitin tsayawa takara a ƙoƙarinsa na tsayawa zaɓe a karo na biyar domin wakiltar al'ummar yankin...

Ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo Abuja ya kashe...
Aƙalla mutane biyar aka tabbatar da sun mutu a yayin da aka ceto wasu mutane 10 da ransu bayan da wani ginin me hawa uku da ake tunawa ya ruguzo da safiyar ranar Asabar a kasuwar unguwar Durumi 3 dake kusa da Kasuwar Gudu a Abuja
Lere Olayinka mai taimakawa,...
Iran Ta Karɓi Kayan Agaji Daga Kazakhstan
Gwamnan birnin Sarakhs da ke Iran, Majid Beiki, ya bayyana cewa manyan motoci ɗauke da kayan agaji daga ƙasar Kazakhstan sun isa lardin.A cewarsa, kayan agajin sun haɗa da fulawa, magunguna da kuma kayayyakin gwangwani iri daban-daban.Mista Beiki ya bayyana tallafin a matsayin alamar jin kai da tausayi daga...




