Jami’an tsaro sun gano makamai masu yawa a Kogi
Gwamnan jihar Kogi, Idris Ododo ya sanar da gano wasu tarin bindigogi da harsashi daga wasu maboyan batagari dake jihar.
Da yake magana da yan jaridu a gidan gwamnatin jihar dake Lokoja a ranar Talata ya ce an samu wannan nasara ne sakamakon zafafa sanya idanu cikin sirri da jami'an...

NDLEA ta kama mai sayarwa da yan bindiga miyagun kwayoyi a...
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta sanar da kama wani mai suna, Muhammad Sani dan shekara 38 wanda ake zarginsa da yin safarar miyagun kwayoyi ga yan fashin daji a jihar Niger.
Hukumar ta NDLEA ta ce Sani wanda aka fi sani da suna...
A Renewed Dawn for Birnin Gwari: President Tinubu’s Visit Sparks Hope,...
Birnin Gwari, Kaduna State | 21st June 2025 —
After years of insecurity and economic paralysis, the people of Birnin Gwari Emirate are witnessing a historic transformation. In a powerful statement issued today by the Birnin Gwari Emirate Progressives Union (BEPU), Chairman Dr. Isah Muhammad declared a “95% reduction in banditry,” ushering in what...



