All stories tagged :
News
Featured
Yan bindiga sun kashe mutane 4 a jihar Neja
Mutanen da basu gaza huÉ—u ba ne aka kashe bayan da wasu yan bindiga su ka kai farmaki kauyen Damala dake gundumar Woku a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja.
Harin na zuwa ne ko mako guda ba ayi ba da kashe mutane 42 a wasu farmaki da aka kai...




![Peter Obi visits flood victims in Benue [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/Peter-Obi-visits-flood-victims-in-Benue-PHOTOS-696x522.jpg)










