All stories tagged :
News
Featured
Jamilu Gwamna ya lashe zaÉ“en tikitin takarar gwamnan Gombe a jam’iyar...
Jam'iyyar APC ta ayyana Jamilu Isyaku Gwamna a matsayin wanda zai yi mata takarar gwamnan jihar Gombe a zaben shekarar 2027.
An ayyana Gwamna ne biyo bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a faÉ—in jihar.
Tun da farko gabanin zaɓen fitar da gwani gwamnan jihar, Inuwa Yahaya da kuma...


![Gubernatorial election: INEC distributes sensitive materials in Oyo [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/Gubernatorial-election-INEC-distributes-sensitive-materials-in-Oyo-PHOTOS-696x314.jpg)
![INEC distributes sensitive materials ahead Ondo Assembly poll [Photos]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/INEC-distributes-sensitive-materials-ahead-Ondo-Assembly-poll-Photos-696x313.jpg)












