All stories tagged :
News
Featured
Hisbah Ta Kama Wani Mutum a Cikin Ghana-Must-Go a Gidan Matar...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kebbi ta kama wani mutum da ake zargin an same shi a ɓoye cikin jakar “Ghana Must-Go” a gidan wata matar aure da ke unguwar Badariya a Birnin Kebbi.Daraktan Shari’a na hukumar, Sirajo Kamba, ya ce mazauna yankin ne suka sanar da Hisbah bayan sun...
















