All stories tagged :
More
Featured
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...




![Insecurity: Fani-Kayode reveals why Service Chiefs sent their accountants to Gbajabiamila's summon [video]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/02/Insecurity-Fani-Kayode-reveals-why-Service-Chiefs-sent-their-accountants-to-Gbajabiamilas-summon-video.jpg)







