All stories tagged :
More
Featured
Kotu ta hana jam’iyar PDP gudanar da babban taron ta
Wata babbar kotu dake zamanta a Abuja ta dakatar da jam'iyar PDP daga gudanar da babban taronta da aka shirya yi a Ibadan babban birnin jihar Oyo a tsakanin ranakun 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba.
Har ila yau kotun ta hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC...



![South West Speakers hold meeting on insecurity [Details]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/09/South-West-Speakers-hold-meeting-on-insecurity-Details.jpg)












