Mabiya shi’a sun nemi Najeriya ta yanke alaka da kasar Isra’ila

Kungitar Yan Uwa Musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a tayi kira ga gwamnatin tarayya da ta yanke dukkanin wata alaka da hulÉ—a da kasar Isra’ila saboda hare-haren da suke kai wa a yankin Gaza.

Abdullahi Danladi mamba a kungiyar shi ne ya bayyana haka a wurin wani taron manema labarai da suka kira a Abuja inda suka yi alla-wadai da hare-haren da Isra’ila take kaiwa.

Danladi ya ce tun lokacin da Isra’ila ta kaddamar da yaki akan yankin na Gaza an kashe dubban FalasÉ—inawa da yawa daga cikinsu mata ne da Æ™ananan yara.

Ya kara da cewa asibitoci da makarantu suma basu tsira ba daga luguden wutar Israila.

Ya cigaba da cewa karin goyon baya da FalasÉ—inawa suke samu daga mutane daban-daban masu banbancin addini ciki harda Yahudawa ya nuna karara cewa Isra’ila ce kasa da aka fi kyara a duniya yanzu a saboda haka ne suke kira ga gwamnatin tarayya da ta yanke duk wata alaka da Isra’ila.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...