Buhari ya gana da shugabannin hukumomin tsaro

Shugaban kasa Muhammad ya magana da shugabannin hukumomin tsaron kasar a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Majalisar tsaron ta kunshi dukkanin shugabannin hukumomin tsaro da kuma mai bawa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro.

Taron majalisar na yau na zuwa ne dai-dai lokacin da batun tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin kasa baki daya.

A baya dai anyi ta kira-kirayen da Buhari ya sauya shugabannin rundunar sojan kasar sai dai shugaban ya ce ya gamsu da salon yadda suke gudanar da aikinsu.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...