Buhari ya gana da shugabannin hukumomin tsaro

Shugaban kasa Muhammad ya magana da shugabannin hukumomin tsaron kasar a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Majalisar tsaron ta kunshi dukkanin shugabannin hukumomin tsaro da kuma mai bawa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro.

Taron majalisar na yau na zuwa ne dai-dai lokacin da batun tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin kasa baki daya.

A baya dai anyi ta kira-kirayen da Buhari ya sauya shugabannin rundunar sojan kasar sai dai shugaban ya ce ya gamsu da salon yadda suke gudanar da aikinsu.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]