Buhari ya gana da shugabannin hukumomin tsaro

Shugaban kasa Muhammad ya magana da shugabannin hukumomin tsaron kasar a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Majalisar tsaron ta kunshi dukkanin shugabannin hukumomin tsaro da kuma mai bawa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro.

Taron majalisar na yau na zuwa ne dai-dai lokacin da batun tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin kasa baki daya.

A baya dai anyi ta kira-kirayen da Buhari ya sauya shugabannin rundunar sojan kasar sai dai shugaban ya ce ya gamsu da salon yadda suke gudanar da aikinsu.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]