Bayan sulhu, ‘yan ta’adda sun fara sako wadanda suke rike da su a Katsina

A ci gaba da shirin sasanci da sulhu da Gwamnatin jahar Katsina take yi da masu kai hare haren ta’addanci a wasu sassa na wannan jihar, a jiya an mika mutane guda bakwai da suke tsare a hannun jami’an tsaro wadanda ba a riga aka yanke wa hukunci ba.

Ta bangaren su kuma, a shekaranjiya sun dawo da mutane biyar, (mata uku maza biyu). A jiya kuma sun sako mata guda goma da yarinya ta goye guda daya, dukkan su kuma mutanen garin Shinfida ne ta karamar hukumar Jibia.

Ana kuma jiran su sako sauran mata takwas da yara guda goma.

Ya Allah Ka dafa mana, wannan shiri yayi nasara mu sami zaman lafiya mai dorewa a wannan jiha tamu mai albarka.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...