Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa, Sanata Mohammed Umar Jibrilla Bindow, ya yi murabus daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Bindow, wanda ya jagoranci jihar daga 2015 zuwa 2019, ya bayyana hakan
Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa, Sanata Mohammed Umar Jibrilla Bindow, ya yi murabus daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Bindow, wanda ya jagoranci jihar daga 2015 zuwa 2019, ya bayyana hakan
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Anambra ta sanar da kama wasu mutane 2 da ake nema ruwa a jallo bisa zargin hannu a ayyukan garkuwa da mutane a jihar. Kakakin rundunar,
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa bai da wani nadama kan adawa da yunƙurin tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, na neman wa’adi na uku a mulki. Atiku
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Yobe ta bayyana cewa ta gudanar da bincike kan shari’o’i 407 tare da kama mutane 448 da ake zargi da aikata laifuffuka daban-daban cikin shekara guda.
Iyalan mutanen da aka sace a harin da aka kai ƙauyukan Woro da Nuku da ke karamar hukumar Kaiama a Jihar Kwara sun ce masu garkuwa da mutanen sun ƙi
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu)
Attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, Aliko Dangote, ya shirya ware kashi ɗaya bisa uku na dukiyarsa domin ayyukan jin ƙai a matsayin wani ɓangare na tsarin gadon
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi ta ce ta kama mutane 4 bisa zarginsu da hannu a wasu hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane 2 a sassa daban-daban na jihar.
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata matashiya mai shekaru 25 da ake zargi da yanke mazakutar saurayinta yayin da yake barci a wani otal da ke unguwar Badawa
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa akalla ‘yan kasarta 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga 2022, yayin da kusan mutum 1,500 suka tsere daga
Sanata Rufai Sani Hanga ya musanta rahotannin da ke cewa zai sauya sheƙa daga jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) zuwa APC, inda ya ce har yanzu shi cikakken ɗan jam’iyyar
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya sanar da zaɓen Jerry Adams a matsayin mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar na 2027. Uba Sani ya bayyana cewa ya ɗauki wannan mataki
Rundunar ƴansandan Jihar Sokoto ta sanar da cewa mutum 4 sun rasa rayukansu bayan harin da wasu ’yan bindiga suka kai ƙauyen Maikujera da ke ƙaramar hukumar Rabah. A cewar
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya gana da Shugaban Amurka, Donald Trump, a Fadar White House. Hotunan da aka fitar sun nuna Netanyahu yana musabaha da Trump, sannan ya gana da
Akalla gidaje sama da 200 ne suka rushe sakamakon ruwan sama mai tafe da iska mai ƙarfi da ya afku a ƙaramar hukumar Kusada da ke jihar Katsina. Lamarin ya
Mutane da dama sun samu raunuka bayan wata mota ta kutsa cikin taron masu goyon bayan LGBT a birnin Berlin na ƙasar Jamus. Rahotanni sun ce direban motar ya tsere
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya yi hasashen cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, zai sha kaye a zaɓen 2027. A wata hira da
Masu kiwon raƙuma a arewa maso gabashin Ethiopia sun koka kan yadda tsananin zafi da fari ke haddasa mutuwar dabbobinsu, duk da cewa an san raƙuma da jure yanayin hamada.