Gwamnatin tarayya ta sanar da sokewar faretin da aka shirya don bikin cikar Najeriya shekara 65 da samun ‘yancin kai a ranar Laraba, 1 ga Oktoba. A cikin wata sanarwa
Gwamnatin tarayya ta sanar da sokewar faretin da aka shirya don bikin cikar Najeriya shekara 65 da samun ‘yancin kai a ranar Laraba, 1 ga Oktoba. A cikin wata sanarwa
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa za ta shiga yajin aikin kasa tare da PENGASSAN kan zargin danniyar ma’aikata da Kamfanin Dangote Refinery ke yi. Sakataren TUC, Nuhu Toro,
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce Najeriya na daga cikin kasashen Afrika da ke da mafi yawan mace-mace sanadiyyar hatsarin mota, inda ake samun mutuwa 21.4 a cikin kowace
Rundunar ‘Yan Sanda ta ƙasa ta ce ta kama wasu jarkokin man fetur guda 103 da ake ƙoƙarin fitarwa zuwa Kamaru da Jamhuriyar Benin. Mai magana da yawun rundunar, Benjamin
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, tare da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, sun jagoranci taron shugabannin jam’iyyar daga jihar Kano domin tabbatar da gōyon bayansu
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta cafke wani mutum mai suna Okwuchukwu Ezimuo, mai shekara 45, bisa zargin caka wa ‘dan uwansa wuka har lahira saboda rikicin filin iyali a
Dan majalisar dokokin jihar Filato mai wakiltar mazabar Pankshin ta Kudu, Hon. Laven Denty Jacob, ya kuɓuta daga hannun masu garkuwa da shi bayan da aka sace shi a gidansa
An samu cikas ga harkokin kasuwanci da na yau da kullum a garin Bauchi ranar Talata, sakamakon zanga-zangar da masu babura na haya (Achaba) suka gudanar kan abinda suka bayyana
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya sake sukar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ya bayyana ta a matsayin barazana mafi girma ga dimokuradiyyar Najeriya tun bayan dawowar mulkin
Sojojin Operation Hadin Kai sun sanar da cewa sun gano makamai da wasu kayayyaki yayin wani samamen duba bayan hare-haren sama da aka kai kan mayakan ISWAP a garuruwan Banki
Kwamitin bincike da Gwamnan Jihar Plateau, Barr. Caleb Manasseh Mutfwang ya kafa domin gano musabbabin hare-haren da ke ci gaba da addabar jihar, ya bayyana cewa aƙalla mutane 12,000 ne
Sojojin rundunar Najeriya tare da hadin gwiwar ’yan sanda sun yi nasarar dakile harin da wasu ’yan bindiga suka kai kauyen Soro Daya da ke karamar hukumar Kankia a jihar
Dalibai bakwai na makarantar LGEA Primary School da ke Ater, karamar hukumar Ukum a jihar Benue, sun jikkata bayan wani abu ya fashe a cikin aji. Mazauna yankin sun ce
Kotun Sojoji ta musamman da ke zama a sansanin Maxwell Khobe, Jos, ta yanke wa wani soja mai suna Private Lukman Musa hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya koma kan kujerarsa bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗaga dokar ta-baci da aka shimfiɗa a jihar tsawon watanni shida. Rear Admiral Ibok-Ete
Mutane biyu sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya afku a kauyen Pasa, kan titin Ilorin–Jebba, a Karamar Hukumar Moro ta Jihar Kwara, ranar Talata. Wadanda suka mutu
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ’yan bindiga sun halaka wani jami’in Hukumar Kwastam a kan iyakar shingen bincike na Fingila, a Karamar Hukumar Dandi ta Jihar Kebbi, a ranar Litinin.
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, Haruna Aliyu Dangyatin, ya sha da kyar bayan hadarin da ya rutsa da jerin motocin rakiyarsa a hanyarsa ta zuwa Maigatari. Dangyatin yana kan tafiya
Rundunar ’yan sandan jihar Adamawa ta ce ta samu nasarar kubutar da wasu yara biyar da ake zargin an sace su daga Maiduguri a jihar Borno, aka kawo su Mubi
Wani manomi mai suna Mr. Tachia Akor ya rasa ransa bayan wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari a garin Tse Akor Gbatse, da ke cikin Mbamar,