An ci nasarar cafke adugun masu garkuwa da mutane a hanyar Abuja-Kaduna

Rundunar ‘yan sandan IRT da mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda Abba Kyari ke jan ragamarta tayi nasarar kame wani da ake zargi da zamowa madugun ‘yan garkuwa da mutane a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Wanda ake zargin Bello Adamu mai lakabi da Yalo ya shirya yin garkuwa da mutane sama da sau 50 akan hanyar Kaduna zuwa Abuja, tare da halaka mutane da dama, ya ce yana kashe mutane ne idan ‘yan uwansu sun zage shi ta wayar salula, ko kuma idan sun yi jinkirin biyan kudi inda suke dan jinkirtawa.

Ya ce, yaran sa na kashe mutum idan ‘yan uwansa sun yi jinkiri sai yaransa su kashe mutum lamarin da ya alakanta da kaddara ko karar kwana.

Bello Yalo, ya ce ya karbi kudin fansa a lokuta da dama da suka kai daga Naira miliyan 3 har zuwa Naira miliyan 20, ya ce zuwa yanzu ya saci shanu sama da dubu 100 kuma suna nan ya garke su.

Allah Kawowa Mana Karshen wannan masifa A Nijeriya

More News

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon Ɗaya Daga Cikin Ƴan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Rabon Gidaje 8925

Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925  ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya...

Ƴan Bindiga A Zamfara Sun Kashe Sakataren Jam’iyar PDP

Wasu ƴan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Musa Ille  sakataren jam'iyar PDP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara. Zagazola...