Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin wasu kasashen Africa ta yamma su uku a fadar Aso Rock dake Abuja. Shugabannin su ne Patrice Tallon na Jamhuriyar Benin,
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin wasu kasashen Africa ta yamma su uku a fadar Aso Rock dake Abuja. Shugabannin su ne Patrice Tallon na Jamhuriyar Benin,
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya da aka dakatar,bisa tuhume-tuhume biyu da suka hada da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba. An gurfanar da shi
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya IPMAN ta karyata ikirarin da ake yi na cewa kungiyar na da niyyar kara farashin man fetur zuwa Naira 700 kan kowace lita. Dele
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da kada su yi gaggawar neman hanyoyin magance matsalolin da ke addabar al’ummar kasar, yana mai cewa yana daukar matakai a matsayinsa na
A yammacin ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya isa Legas daga birnin Landan domin gudanar da bukukuwan sallar Eid-el-Kabir na ranar Laraba. A Jirgin na Gulfstream Tinubu ya isa
Kwararru a fannin noma sun ba da shawarar cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya nada kwararren masani a matsayin ministan noma maimakon dan siyasa. A yayin tattaunawa da ƴan jarida,
An lalata tsarin hada-hadar kudi na Najeriya a karkashin gwamnan babban bankin kasar Godwin Emefiele, wanda aka dakatar, in ji shugaba Bola Tinubu a ranar Juma’a a birnin Paris. Shugaban
Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Paris na kasar Faransa da yammacin yau Talata. Tawagar kafafen yada labaransa ce ta yada hoton bidiyon yadda Tinubu ke sauka daga jirgin
Bill Gates, wanda ya kafa Microsoft, da Aliko Dangote, shugaban rukunin Dangote, sun gana da shugaba Bola Tinubu a ranar Litinin a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Dayo Olusegun,
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da tsohon Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi a ranar Alhamis. Tinubu ya gana da Sanusin ne a fadar shugaban kasa a ranar Alhamis. Da
Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, AbdulRasheed Bawa daga aiki. Ya yi haka ne
A yau ne ake sa ran Femi Gbajabiamila, tsohon kakakin majalisar wakilai zai yi murabus daga majalisar wakilai. Domin karbar ragamar shugabancin ma’aikatan fadar shugaban kasa karkashin Bola Tinubu. Ku
Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya. Daraktan ofishin yada labarai na sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey ne ya bayyana hakan a cikin
The Federal Government has announced that Monday will be a public holiday in honor of the June 12 Democracy Day. This declaration was made by Dr Oluwatoyin Akinlade, the Permanent
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 12 ga watan Yunin 2023 a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokuradiyya ta bana. Dokta Oluwatoyin Akinlade ne ya bayyana hakan a
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Sanata George Akume a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayya. A ranar Laraba ne aka rantsar da Akume a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Majalisar Dattawa a ranar Talata ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya naɗa masu bashi shawara su 20. Shugaban majalisar, Ahmad Lawan shi ne ya gabatar bukatar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa. Tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Ibrahim Hassan Hadejia shi ne zai
A yau Litinin ne shugaba Buhari ya isa mahaifarsa ta Daura bayan mika mulki ga Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Tinubu dai ya zama shugaban Najeriya ne bayan fafatawa da