An sake kwashe karin ƴan Najeriya daga Sudan

Rahotannin da muka samu na nuna cewa an kwashe ƙarin ‘yan Najeriya mazauna Sudan 128 zuwa gida a yau Laraba.

Adadin waɗanda suka koma gida zuwa yanzu ta zama 1,984 sakamakon rikicin da sojoji ke yi a ƙasar.

Hoto: NIDCOM ta BBC Hausa

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]