Kotu ta tura Murja Ibrahim gida gyran hali

Wata kotun shari’ar Muslunci dake Kano ta aike da Murja Ibrahim Kunya ya zuwa gidan yari.

Kotun ta kuma dage shari’ar da ake mata ya zuwa ranar 16 ga watan da muke ciki.

Ana dai tuhumar Murja da yin kalaman da suka haɗa zagi da kuma kalaman batsa a shafin ta na Tik Tok dake da mabiya masu yawan gaske.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]