Kotu ta tura Murja Ibrahim gida gyran hali

Wata kotun shari’ar Muslunci dake Kano ta aike da Murja Ibrahim Kunya ya zuwa gidan yari.

Kotun ta kuma dage shari’ar da ake mata ya zuwa ranar 16 ga watan da muke ciki.

Ana dai tuhumar Murja da yin kalaman da suka haɗa zagi da kuma kalaman batsa a shafin ta na Tik Tok dake da mabiya masu yawan gaske.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]