Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zarginsu da aikata fashi da makami a jihar. Tochukwu Ikenga mai magana da yawun rundunar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zarginsu da aikata fashi da makami a jihar. Tochukwu Ikenga mai magana da yawun rundunar
Jami’ar Abuja ta sanar da shirinta na bude cibiyar koyar da harshen Mandarin da kuma al’adun kasar Sin. Shugabar jami’ar, Farfesa Aisha Maikudi, ce ta bayyana wannan labari yayin tarbar
Daga Sabiu Abdullahi Rundunar ‘yan sanda ta jihar Gombe ta kama wasu matasa guda biyar bisa zargin hannunsu a kisan wani mutum bayan wata gardama a taron biki da aka
Daga Sabiu Abdullahi Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a Asibitin Kankara da ke Karamar Hukumar Kankara a Jihar Katsina, inda suka
Jami’an tsaro a jihar Anambra sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a garin Ufuma dake ƙaramar hukumar Orumba North
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano wasu wurare biyu da ake ƙera bindigoga a karamar hukumar Kwande da kuma Guma dake jihar. Kamfanin Dillancin Labarai na
Dakarun rundunar sojan Najeriya shiya ta 7 dake Maiduguri sun kama wani sojan mai suna Nathaniel Jerimiah ɗauke da harsashi a cikin kayansa a tashar motar Borno Express dake Maiduguri.
Gwamnatin tarayya ta sanar da kamfanonin jirage 4 a matsayin wanda za su ɗauki alhazan Najeriya a aikin hajjin shekarar 2025. Shugaban hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON, Abdullahi Usman
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mambobin ƙungiyar ƴan ta’addar ISWAP sun kashe aƙalla manoma 40 a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin
Aƙalla mutane 4 ne suka mutu a wani hari da aka kai wani ginin jami’an hukumar lura da shige da fice ta Najeriya biya bayan wani hari da ƴan bindiga
Gwamnatin Jihar Borno, da ke arewa maso gabashin Najeriya, ta kaddamar da wata katafariyar Ruga domin makiyayan jihar, a wani yunkuri na inganta harkar kiwo da kawo karshen rikici tsakanin
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Remi Tinubu, ta kai ziyara ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da mai dakinsa, Hajiya Hadiza, domin yin ta’aziyya kan rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Maryam Namadi,
Gwamnatin Jihar Kano ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kamfanin Kodong Manufacturing Nigeria Limited daga ƙasar China, wanda zai riƙa haɗa motoci da babura masu amfani da batir, tare
Wata gobara da ta tashi da tsakar dare tayi sanadiyar mutuwar wata mata Jummai Sunday mai shekaru 24 da danta Nasiru Rabiu ɗan kimanin shekara 1. Marigayiyar ta fito ne
Robert Ewa, kwamshinan yawon buɗe masa ido da al’adu na jihar Cross River ya mutu. Nsa Gill mai magana da yawun gwamnan jihar shi ne ya tabbatarwa da jaridar The
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), reshen jihar Legas, ta tsare jami’anta 10 don binciken wasu zarge-zarge da suka shafi aikinsu. An tsare jami’an ne makon da ya
Bankin Samar da Cigaba na ƙasar China wato China Development Bank(CDB) ya amince da bayar da bashin dala miliyan $254.76 domin gina layin dogo daga Kano zuwa Kaduna. A wata
Wasu sojojin da suka yi ritaya sun gudanar da zanga-zanga a ƙofar shiga ma’aikatar kuɗi dake Abuja kan wasu hakkokinsu da ba a biya su ba. Rukunin ƴan fanshon sun
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta ISWAP sun kashe dakarun sojan Najeriya biyar a wani harin kwanton ɓauna da suka kai musu a jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Fashewar wani abu a wata makaranta dake Abuja ya jawo mutuwar dalibi ɗaya tare da jikkata wasu huɗu. Wata majiyar jami’an tsaro ta bayyana cewa fashewar abun ta faru da