Mutane da dama sun jikkata, yayin da gidaje suka kone a sakamakon tashin hankalin da ya barke a garin Shimankar da ke Karamar Hukumar Shendam a Jihar Plateau a ranar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mutane da dama sun jikkata, yayin da gidaje suka kone a sakamakon tashin hankalin da ya barke a garin Shimankar da ke Karamar Hukumar Shendam a Jihar Plateau a ranar
Rasha ta nuna damuwa game da asarar rayukan fararen hula a sakamakon sabbin hare-haren da Isra’ila ta kaddamar kan Zirin Gaza. Rahotanni sun bayyana cewa hare-haren da aka kai ranar
Biyo bayan kammala cikakken bincike kan halin da kamfanin jiragen sama na Max Air yake ciki hukumar NCAA dake lura da zirga-zirga jiragen sama a Najeriya ta sahalewa kamfanin cigaba
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta kama wani mutum mai suna Anas Yakubu, mai shekaru 33, bisa zargin kashe matarsa ta ‘yar uwa, Fatima Adamu, a kauyen Baura da ke
Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) ta karyata rahotannin da ke yawo cewa Fulani na shirin kai hare-hare a wasu yankunan kananan hukumomin Barkin Ladi, Mangu, Bokkos
Sojojin Najeriya sun kama wasu fitattun masu garkuwa da mutane guda biyu, Bashir Mohammed da Ismail Mohammad, a Jihar Filato. Rundunar sojin ta bayyana hakan ne a shafinta na Facebook
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce ta kashe wani mai suna Salisu Muhammad da aka fi sani da Dogo Saleh da ake zarginsa da zama gawurtaccen mai garkuwa
Shararren mai wasan barkwanci, Obinna Simon wanda aka fi sani da MC Tagwaye ya sauya sheƙa daga jam’iyar APC ya zuwa jam’iyar SDP. Ya sanar da haka ne a cikin
Dakarun soja dake aiki da ayarin motocin gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum sun daƙile wani farmaki da mayaƙan Boko Haram suka kai kan jerin ayarin gwamnan akan hanyar Buni-Gari
Peter Obi ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyar Labour Party a zaben shekarar 2023 ya ziyarci gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban gwamnonin jam’iyar PDP, Bala Muhammad. Ganawar ta su
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa ta gano motocin sata 19 da aka sace a birnin a tsakanin watannin Fabrairu da Maris na shekarar 2025. Kwamishinan
Wasu daga cikin makusantan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru Elrufa’i sun sanar da ficewarsu daga jam’iyar APC. Mutane huɗu da suka rike mukamin kwamshinan a gwamnatin ta El-Rufai suka
Jami’an tsaron da ke gadin majalisar dokokin jihar Rivers sun hana Gwamna Siminalayi Fubara shiga zauren majalisar bayan sun rufe ƙofofin shiga. A cikin wani bidiyo da sakataren yaɗa labaran
Rundunar ’yan sandan birnin Tarayya, Abuja, ta bayyana cewa jami’anta sun kashe wani fitaccen ɗan bindiga mai garkuwa da mutane, Dogo Saleh. Kakakin rundunar, SP Josephine Adeh, ta shaida wa
Majalisar Wakilai ta bukaci Babban Bankin Najeriya (CBN) da gaggauta dakatar da sabon karin kudaden cire kudi a ATM da kuma janye dakile cire kudi kyauta ga abokan huldar da
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 biyo bayan zargin barkewar cutar sanƙarau a kananan hukumomin Aleiro, Gwandu da kuma Jega. Cutar sanƙarau cuta dake shafar ƙwaƙwalwa da
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta sanar da shirin fara aikin jigilar alhazan Najeriya na hajjin bana a ƙasar Saudiyya. Anofiu Elegushi kwamshinan ayyukan yau da kullum na hukumar
Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta cafke wasu mutane 31, ciki har da Sinawa hudu, bisa zargin hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki kuma ya koma jam’iyyar SDP. Bayanai sun nuna cewa ya riga ya mika takardar murabus dinsa
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta sake ɗage babban taronta na kasa (NEC) zuwa ranar 15 ga Mayu, 2025. Sanarwar hakan na kunshe cikin wata takarda da jam’iyyar ta