Rikicin da ya dabaibaye jam’iyar PDP ya dauki wani sabon salo a ranar lokacin da wani tsagin jam’iyar dake biyayya ga tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike su ka kwace
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyar PDP ya dauki wani sabon salo a ranar lokacin da wani tsagin jam’iyar dake biyayya ga tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike su ka kwace
Hukumar NRC dake lura da zirga-zirgar jiragen kasa a Najeriya ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasa daga Warri zuwa Itakpe bayan da jirgin ya kauce daga kan digarsa a ranar
Tsohon shugaban Amurka, Barack Obama, ya yi suka mai tsanani ga gwamnatin Donald Trump yayin wani gagarumin taron yakin neman zaɓe da aka gudanar a jihohin Virginia da New Jersey.
Wata babbar kotu da ke jihar Rivers ta yanke wa wani mutum mai suna Charles Baridolee hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta same shi da laifin kashe wani mutum
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Lagos ta sanar da kama wani mutum da ake zargi da aikata fyade da fashi a kan mata fasinjoji a sassa daban-daban na jihar. An bayyana
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sake cafke wani tsohon fursuna mai shekara 25 da haihuwa, tare da wasu mutum biyu da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan
Yawan sojojin da aka kama kan zargin shirya yiwa gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin mulki ya karu ya zuwa 42. Tun da farko hedkwatar tsaron Najeriya ta sanar
Majalisar kasa ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatar a gabanta ta neman gwamnatinsa ta ciwo bashin kudi dalar Amurka biliyan $2.35 domin cike giɓin kasafin
Yan majalisar wakilai ta tarayya su 5 da su ka fito daga jihar Enugu sun sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Yan majalisar da su ka sauya shekar
Akalla mutane takwas sun mutu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru da safiyar Alhamis a kan babban titin Legas zuwa Ibadan, kusa da gadar Kara Bridge, wajen da
Rundunar ‘Yan Sanda Jihar Bauchi ta kama mutane biyu da ake zargin sun yi jerin fashi da satar kayayyaki a cikin garin Bauchi. CSP Ahmed Mohammed Wakil, Jami’in Hulɗa da
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya karɓi mutane 23 da sojojin Najeriya suka ceto a ranar Talata, a Hedkwatar Rundunar Sojojin 22 Armoured Brigade dake Ilorin, babban birnin jihar. Mutanen
’Yan fashi sun kai hari a daren Lahadi a kauyen Dinkawa dake karamar hukumar Charanchi a jihar Katsina, inda suka sace mutane biyar sannan suka yi fashin wasu shanu. Wani
Omoyole Sowore dan gwagwarmaya kuma mai fafutukar kare hakkin bil’adama ya fito daga gidan yarin Kuje bayan da ya cika sharudan beli da kotu ta gindaya masa. An sako Sowore
Aloy Ejimakor, Lauyan Musamman na Nnamdi Kanu, shugaban ƙungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), da kuma ɗan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, sun samu ‘yancin fita daga Kurkukun Kuje bayan
Wata tankar man fetur dake makare da mai ta fadi akan titin Lambata-Lapai-Agaie dake jihar Niger inda hakan ya jefa tsoro da zullumi a zukatan mazauna yankin. Jaridar Daily ta
Mutum guda ya jikkata a ranar Asabar lokacin da wata babbar mota dake dauke da kayan dab’i ta faɗa cikin wani rami bayan da ta fado daga kan gadar Oshodi
Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe ta tabbatar da rasuwar direban tsohon Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida, Col. Abdullahi Bello (mai ritaya), wanda ya rasu sakamakon raunin da ya
Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a gobarar tankar mai da ta afku a garin Essa, karamar hukumar Katcha ta Jihar Neja, ya kai 57. Rahoto ya nuna cewa lamarin
Dakarun shiya ta 2 na rundunar Operation Enduring Peace (OPEP) sun samu nasarar ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Kanam dake jihar Filato.