Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani mutum da ya sha da kyar a harin bam din da aka kai a Sri Lanka ya bayyana cewa harin da aka kai ya
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani mutum da ya sha da kyar a harin bam din da aka kai a Sri Lanka ya bayyana cewa harin da aka kai ya
Gwamnatin jihar Kaduna a arewa masu yammacin Najeriya ta sanya dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 24 a garin Kasuwan Magani da ke karamar hukumar Kajuru. Wani sako da gwamnatin
Chrishanthini wata malama ce wadda ta rasa iyayenta a yakin basasar da aka yi a Sri Lanka, kuma a yanzu ta kara rasa mijinta. Malama ce a makaranta a gabashin
Majalisar dattawa ta gayyaci babban sifetan ƴansanda na kasa, Muhammad Adamu kan ayyukan masu garkuwa da mutane da kuma barayi masu ɗauke da makamai dake cigaba da cin karensu a
Wasu rijiyoyin mai guda biyar sun kama da wuta a jihar Ondo daya daga cikin jihohin dake da arzikin man fetur a Najeriya. Bayanan da jaridar The Cable ta tattara
‘Yan fashin teku a Najeriya sun yi kaurin suna wajen sace matuka jirgin ruwa Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa da kasa, ta ce masu fashin teku sun kwace
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption An kalli wani bidiyo kusan sau miliyan daya a Intanet wadda ke dauke da wata mata wadda ake cewa shahararriyar mawakiyar Amurka nan, Lady
Hakkin mallakar hoto Getty Images A ranar Asabar za a ci gaba da buga gasar La Liga wasan mako na 35, inda Barcelona za ta karbi bakuncin Levante. A wasan
Hakkin mallakar hoto Rachael Knappier An yi ta kiraye-kirayen tsaurara dokoki kan yi wa halittar jiki kwaskwarima kamar kara girman labba Za a kaddamar da wani shirin kawo karshen sauya
Hakkin mallakar hoto FACEBOOK/BUHARI SALLAU Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai je kasar Birtaniya domin kai ziyara ta kashin kansa bayan ya kaddamar da ayyuka a jihar Borno da ke arewa
Wasu jiga-jigan gwamnatin mulkin soja su uku a Sudan sun mika tayin sauka daga kan mukamansu- wata muhimmiyar bukata ce ta masu zanga-zanga a kasar. Ana kallon manyan janar-janar din
An yi jana’izar mutum 19 da suka mutu sanadiyyar wani hadarin mota a karamar hukumar Gwaram da ke jihar Jigawa ranar Laraba. Hadarin ya faru ne a garin Gwaram Sabuwa
Wuraren da ake shan tabar shisha a Ghana za su dinga fuskantar hukunci mai tsanani idan har ba su bi dokokin kiyaye lafiya da kasar ta tanadar ba. Shan tabar
Hakkin mallakar hoto Getty ImagesImage caption Dimbin magoya bayan Liverpool sun ce a karon farko za su goyi bayan Manchester United a wasan da za ta fafata da Manchester City
A jiya Talata aka fara taron majalisar manoma ta Najeriya karo na 43 a Umuahiya hedikwatar jihar Abia da ke kudu maso yammacin Najeriya, don inganta noma da kuma bunkasa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Shirin wani kokari na masarautar don nuna kulawa da tallafawa dukkan musulmai a duk inda suke Ministan harkokin addinin musulunci na Saudiyya Abdullatif
Wasu yanbindiga akan hanyar Wukari zuwa Takum sunyi garkuwa da wasu yan kasuwa masu sayan shanu. Rohatanni sun nuna cewa yan kasuwar sun fito ne daga garin Ibbi inda suka
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Saudiyya ta zartar wa ‘yan kasar 37 hukuncin kisa bisa zargin ayyukan ta’addanci a ranar Talata. An zartar da hukuncin ne kwanaki hudu
Mutane 19 ne ake fargabar sun mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a a karamar hukumar Gwaram ta jihar Jigawa. Shaidun gani da ido sun bayyana cewa
Shahararren dan wasan Kannywood,Adam Zango ya shirya daura aure a karo na shida tun daga lokacin da ya daura auren farko a shekarar 2006. Wannan ne dai karo na shida