Hakkin mallakar hoto Getty Images Liverpool ta kai wasan karshe a gasar cin kofin Zakarun Turai na Champions League, bayan da ta yi nasara a kan Barcelona 4-0 ranar Talata
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Liverpool ta kai wasan karshe a gasar cin kofin Zakarun Turai na Champions League, bayan da ta yi nasara a kan Barcelona 4-0 ranar Talata
Hakkin mallakar hoto Getty Images Barcelona ta ziyarci Anfield domin buga wasa na biyu na daf da karshe a gasar cin kofin Zakarun Turai ta Champions League ta bana. Duk
Hakkin mallakar hoto Allure Jarumar fina-finan Bollywood Priyanka Chopra, ta wallafa sakon tayin murnarta ga Gimbiya Meghan Markle da kuma Yarima Harry dangane da samun karuwar da da suka yi.
Wasu yanbindiga da safiyar ranar Litinin sun far wa makarantar kimiyya da fasaha ta jihar Plateau inda suka saci mutum daya. Maharan sun kai farmaki ne kan rukunin gidajen malamai
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ba zai ce komai ba game da kunshin mutanen da za su kasance a sabuwar gwamnatinsa. Da yake amsa tambayoyi daga manema labarai bayan da
Masarautar Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar na Uku na sanar wa al’umman musulmi cewa an ga jaririn watan Ramadana a Jihohin Kebbi, Sokoto da Yobe a yammacin yau Lahadi. Da hakane
Hakkin mallakar hoto Getty Images Real Madrid ta yi nasarar doke Villareal 3-2 a wasan mako na 36 a gasar cin kofin La Liga da suka fafata a Santiago Bernabeu
Ƙasar Koriya ta Arewa ta harba wani makami mai linzami mai matsakaici zango a gabashin yankin. Kamar yadda kanfanin dillancin labaran Koriya ta Kudu Yonhap ya rawaito, a labaran da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Sarkin Kudun Dan Sadau a jihar Zamfara ya tabbatar wa BBC cewa ‘yan fashin daji sun kashe sama da mutum 30 lokacin da
Toshon shugaban mulkin soja,Janar Yakubu Gowon ya yanke jiki ya fadi a wurin jana’izar David Akpodiete Ejoor da aka gudanar Ovwor-Olomu dake karamar hukumar Ughelli South a jihar Delta. Lamarin
Wasu zaɓaɓɓun y’an majalisar wakilai ta tarayya su 173 da aka zaba karkashin jam’iyu daban-daban sun goyi bayan, shugaban masu rinjaye na majalisar, Femi Gbajabiamiala domin ya zamo kakakin majalisar
Hakkin mallakar hoto NT PARKS AND WILDLIFEImage caption Hukumomin kula da gandun daji sun yi ta rarraba wasu hotuna na wata macijiya mai ido uku da aka gani a kan
Hakkin mallakar hoto UK in Nigeria Kasar Birtaniya ta yi alkawarin taimaka wa Najeriya wajen yaki da ayyukan ta’addanci a fadin kasar. Sakataren harkokin wajen Birtaniya, Jeremy Hunt, ne ya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Rundunar sojin kasar ta kai dakaru don shawo kan lamarin Wasu ‘Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari a wata makarantar
Rundunar ƴansandan jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar mutane uku da kuma shanu 319 a wasu hare-hare da aka kai daban-daban a lardin Miango dake karamar hukumar Bassa ta jihar.
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Sarki Naruhito da matarsa Masako a yayin da yake jawabinsa na farko a Fadar Imperial. Sabon Sarki Naruhito na Japan ya yi jawabinsa na
Hakkin mallakar hoto Getty Images A ranar Talata ne gwamantin Saudiyya ta sako Zainab Aliyu wacce aka kama bayan isa kasar don gudanar da aikin Umrah. Jami’an tsaron Saudiyya sun
An yi garkuwa da Dr. Mahmood ne tare da ‘yarsa Yasmin a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna BBC ta tabbatar da kubutar Dr Mohammed Mahmood Abubakar kwana daya bayan an
Dakarun Sojan Ruwan Najeriya a jihar Akwa Ibom sun kama wasu mutane shida tare da kwace buhuna 416 na shinkafar da aka haramta shigowa da ita daga hannun mutanen. Da