Dakarun dake aikin wanzar da zaman lafiya a jahar Filato sunyi nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane su uku, suka kuma kwace makamai. Kakakin rundunar Tsaro ta Special Task
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Dakarun dake aikin wanzar da zaman lafiya a jahar Filato sunyi nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane su uku, suka kuma kwace makamai. Kakakin rundunar Tsaro ta Special Task
A yayin da jam`iyyun siyasa a Najeriya ke duba yankin da za su bai wa takarar shugabancin ƙasar, tuni wasu daga yankin arewa suka fara muhawara a kan wanda ya
Jam’iyar PDP dake zama babbar jam’iyar adawa a Najeria ta gudanar da wani taron gangami a jihar Lagos dake yankin arewa maso yamma. An gudanar da taron ne domin motsa
Wani hari da kasar Saudiya da kawayenta su ka kasar Yemen ya jawo mutuwar mutane 70. Kasar Saudiya ce take jagorantar kawayenta inda suke luguden wuta ta sama kan tawayen
Masu iƙirarin jihadi da ake zargin ‘yan ƙungiyar ISWAP ne sun kashe mutum biyu tare da sace wasu yara 20 a kusa da garin Chibok na Jihar Borno ranar Alhamis.
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa gwamnatinsa tana da kudurin ganin ta bar mulkin kasar fiye da yadda ta karbi mulkinta. Shugaban ya kuma bukaci ‘yan kasar
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai ta sojojin Najeriya sun kashe mutanen da suka kira ‘yan ta’adda 37 a yankin arewa maso gabashin ƙasar tare da kama wasu 17 cikin mako
Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya), ya yi gargadi kan kara farashin man fetur da cewa zai tura karin ‘yan kasar cikin fatara da talauci
Cin zarafin da ake yi wa mutane na daga cikin matsalolin da ke ci gaba da dabaibaye Najeriya duk da fafutukar da hukumomi da kungiyoyi ke yi na yaki da
Gwamnan Jihar Neja a arewacin Najeriya ya ce ‘yan bindiga sun kashe mutum aƙalla 220 a jiharsa cikin wannan watan na Janairu kaɗai a hare-haren da suka kai yankuna 300.
Sai dai hukumomin tsaro na ikirarin cewa suna samun nasara akan ‘yan fashin dajin a hare-haren da suke kai musu. A daidai lokachin da gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da
Watakila gwamnatin Najeriya ta kara farashin man fetur zuwa naira 302 a kan kowa ce lita a wata mai zuwa, Fabrairu, kamar yadda majalisar kasa kan tattalin arziki ta bayar
Tsohon shugaban mulkin sojin Najeriya Sani Abacha, wanda ya mulki kasar daga 1993 har lokacin mutuwarsa a 1998, ya hau mulkin ne bayan ya yaudari ‘yan siyasa, a cewar Janar
Dakarun sojan Najeriya da hadin gwiwar sauran jami’an tsaro sun samu nasarar fatattakar mayakan kungiyar IPOB daga wani daji dake kan iyakokin jihohin Imo da Anambra. Jami’an tsaron sun samu
Jam’iyyar APC ta tabbatar da cewa za ta gudanar da babban taronta na ƙasa ranar 26 ga watan Fabrairu. Gwamnan jihar Yobe kuma shugaban kwamitin riƙon jam’iyyar wanda kuma da
Tsohon Shugaban Hukumar Zaɓe ta INEC a Najeriya Farfesa Attahiru Jega ya faɗa wa Majalisar Dokoki cewa yin amfani da ƙarfin ikonsu wajen sanya wa sabuwar dokar zaɓen hannu “ba
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ba rundunar sojin kasar umarni su yi amfani da karfi wajen kawo karshen ‘yan bindigar da ke kashe-kashen al’ummar da basu ji ba basu gani
Haren-haren ta’addanci na ci gaba da zama sanadiyar rashin rayuka da dukiyoyin jama’a a Najeriya musamman a arewacin kasar. A Najeriya duk da ayyana ‘yan fashin daji da gwamnatin kasar
‘Yan bindiga sun sace wani basarake a jihar Plateau. Basaraken Da Gyang Balak, yakasance mai fada aji a gundumar Vwang da ke karamar hukumar Jos ta Kudu. Dan Majalisar dake
Uban jam’iyyar APC a Najeriya, Mista Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa yana da ƙwarin gwiwa game da burinsa na zama shugaban Najeriya a shekarar 2023 Wannan na zuwa ne