Bayanan sauti Ka’idojin da ya kamata a bi wajen shayar da jariri A lokacin shayarwa ne ake samun alaka ta shakuwa da kauna da jituwa a tsakanin mahaifiya da jaririnta.
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Bayanan sauti Ka’idojin da ya kamata a bi wajen shayar da jariri A lokacin shayarwa ne ake samun alaka ta shakuwa da kauna da jituwa a tsakanin mahaifiya da jaririnta.
Iyaye a Najeriya sun fara kokawa da ƙarin kuɗin makaranta da wasu jami’oin Najeriya suka yi, yayin da bayanai ke cewa wasu kuma na shirin yi. Ƙungiyar ɗaliban jami’o’in kasar
Yan bindiga sun kashe mutane 13 tare da sace wasu 73 da suka hada da mata da kananan yara a gabashin jihar Sokoto. Harin ya faru a kauyuka da dama
Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige ya ce nan gaba kadan gwamnatin tarayya za ta sanar da karin albashi ga ma’aikata domin rage radadin hauhawar farashin kayayyaki da ake fama
LAGOS, NIGERIA – Dan sanda mai mukamn ASP ya harbe lauyar ce mai suna Barista Bolanle Raheem. Rundunar ‘yan sandan jihar ta sanarwar da kama ASP Drambi Vandi na rundunan
Kotu ta dakatar da gwamnatin Kano daga sayar da asibitin yara da kuma haihuwa dake unguwar Yan Awaki a cikin babban birnin jihar. Mai sharia Maryam Sabo ta babbar kotun
Wani abu da ake zargin ‘yan siyasa da mayar da hankali a kai a duk lokacin da aka kaɗa gangar siyasa kuma aka fara yaƙin neman zaɓe shi ne amfani
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ziyarci dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima. Osinbajo ya ziyarci Tinubu ne a Abuja. Baya dai ana
Babban bankin Najeriya CBN, ya yi amai ya lashe kan matakinsa na ƙayyade yawan kuɗaɗen da za a dinga cirewa daga bankuna a ƙasar. A wata sanarwa da ya fitar
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kara adadin kudaden da za’a cirewa duk mako a kowane mako na daidaikun mutane da Kamfanoni zuwa Naira 500,000 da kuma Naira miliyan 5, bi
Mata da kananan yara da ba su gaza 11 ba aka rawaito sun mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan hanyar Kano zuwa Zariya. Jaridar Dailly Trust
Asalin hoton, Getty Images Dabino nau’in dan itace ne da ake samun sa daga bishiyar dabino, wadda bishiya ce da aka fi samun ta a yankin Gabas ta Tsakiya. Ana
Asalin hoton, Getty Images Kasar Indiya ta taso keyar wasu ‘yan Najeriya kusan dari biyu da sauka hada da maza da mata da kananan yara zuwa gida, sakamakon rashin gamsuwa
Rundunar yan sandan jihar Ebonyi ta gano wasu abubuwan fashewaa wani wuri mallakin kungiyar IPOB dake fafutukar kafa kasar Biafra. Sanarwar ta ce maboyar da aka gano bama-baman nan ne
Babbar kotun shari’ar musulunci ta jihar Kano ta ce ta samu Sheikh Abduljabar Nasiru Kabara da dukkan laifukan da ake tuhumar sa. Daga cikin tuhumar da ake masa, hadda zargin
Jirgin kasan da ya taso daga Kaduna zuwa Abuja ya buge wata mata dake cikin mota inda hakan yayi sanadiyar ajalinta. Hatsarin ya faru ne a yankin Kubwa dake birnin
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da Sanata Uba Sani a matsayin dantakarar gwamnan jihar Kaduna karkashin jam’iyar APC a zaben 2023. Sani wanda a yanzu shi ne sanata
Da safiyar yau ne dantakarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya gana da Sarkin Wase Muhammadu Haruna, shugaban kungiyar Jama’atul Nasarul Islam reshen jihar Filato. Har