Kungiyar ƙwadago ta NLC ta ce babu wata yarjejeniya da ta shiga da gwamnatin tarayya domin ta dakatar da shiga yajin aikin sai baba ta gani da kuma zanga-zanga da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kungiyar ƙwadago ta NLC ta ce babu wata yarjejeniya da ta shiga da gwamnatin tarayya domin ta dakatar da shiga yajin aikin sai baba ta gani da kuma zanga-zanga da
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 2 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar da Najeriya ta samu yan cin kai. A ranar Lahadi ne Najeriya
Dalibai uku na kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Nasarawa ne suka jikkata a wani hari da yan bindiga suka kai. Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Nasarawa,
An samu tashin gobara a wani sashe na Kotun Kolin Najeriya dake birnin tarayya Abuja. Kawo yanzu babu wani bayani kan musabbabin tashin gobarar amma wata majiya dake hukumar kashe
Yan bindiga sun yi garkuwa da, Matthew Abo Kwamishinan Yada Labarai, Al’adu da Yawon Bude Ido na jihar Benue. An yi garkuwa da Abo a gidansa dake garinsu na Zaki-Biam
Gwamnatin jihar Kebbi ta roki mazauna jihar da su kara hakuri inda ta ce rashin wutar lantarki da ake fuskanta a jihar zai zo karshe nan bada jimawa. A ranar
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya umarci jami’an tsaro da su dauki tsattsauran mataki kan mutanen da suke aikin haƙar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a jihar. A wata
Anguwan Tana, al’ummar karamar hukumar Yola ta Arewa, sun shiga tasgaro a ranar Alhamis sakamakon ambaliya daga kogin Kilange da kogin Faro. Mazaunan garin a babban birnin jihar yana kan
Sojoji sun ceto dalibai mata shida daga cikin daliban Jami’ar Gwamnatin Tarayya dake Gusau da aka bada rahoton yan bindiga sun yi garkuwa da su a, Zamfara. Wasu dalibai da
An sace wasu daliban jami’ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba da sanyin safiyar Juma’a. ‘Yan ta’addan masu yawan gaske sun mamaye al’ummar Sabon-Gida da ke karamar
Rundunar yan sandan jihar Rivers ta ce ta bankaɗo wata haramtacciyar masana’antar ƙera bindigogi da nakiyoyi dake garin Osomba a karamar hukumar Akamkpa ta jihar. Mai magana da yawun rundunar
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta bayar da sanarwar kawo karshen dokar hana fita ta tsawon sa’a 24, da aka sanya a jihar. Mai magana da yawun rundunar, SP
An gano gawar Hamisu Danjibga wani ɗan jarida a jihar Zamfara da aka bada rahoton bacewarsa kwanaki uku da suka wuce a cikin ramin masai. Danjibga na aiki ne da
A ranar Laraba ne gwamnatin jihar Kano ta kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar domin kaucewa tabarbarewar doka da oda biyo bayan korar Gwamna Abba Kabir Yusuf
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano ta kori Gwamna Yusuf, ta bayyana cewa APC ce ta lashe zaben A wani a wani mataki da ya zo da abin mamaki, kotun
Wata babbar kotu dake zamanta Effurun karamar hukumar Uvwie ta jihar Delta ta bayar da belin mutane 69 da ake zargi da hannu a shirya auren jinsi. Lauyan wadanda ake
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bauchi ta tabbatar da nasarar gwamna Bala Mohammed na jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris.
‘Yan kasuwar man fetur sun ce ba za su iya ci gaba da dakon man fetur a fadin kasar nan ba. Hakan ya faru ne sakamakon tashin farashin dizal da
Shugaban Amurka Joe Biden, ya yi kira ga kasashen Majalisar Dinkin Duniya da su tashi tsaye don yakar abin da ya kira laifukan yaki daga Rasha. A cewarsa, tabbatar da
Rundunar yan sandan jihar Kebbi ta kama wani mutum mai suna Saidu Sani wanda aka fi sani da Dankahuwa kan laifin yiwa wata yarinya fyade mai suna Amina Isiya a